Home / News (page 390)

News

Ga Jawabin Gwamnan Kaduna Game Da Cutar Korona birus

Korona Birus: Jawabin Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai Game Da Tsauraran Matakan Da Gwamnati Ta Dauka Domin Dakile Yaɗuwar Cutar Korona Baros Ya ku al’ummar Jihar Kaduna, Abin takaici ne yadda Cutar Korona Baros ta shigo kasarmu Nijeriya. A yau ina magana da ku ne domin in kara …

Read More »

AN Rufe Masallacin Kasa Na Abuja

Daga Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon irin matsalar da ake kauce ma faruwarta ta fuskar yada cutar da ke toshe numfashi ta (Covid 19) Korona birus yasa hukumar gudanarwar babban masallacin kasa da ke Abuja suka bayyana rufe masallacin da a yanzu ba za a gudanar da salloli biyar da ake …

Read More »

Coronavirus: ITF Suspends Graduation Ceremonies.

Industrial Training Fund Kaduna State Office has suspended graduation ceremonies for 2019 until further notice as directed to curb the spread of coronavirus. Speaking on Women Skills Empowerment Programme for 2019 in Kaduna, the Director General of the fund Sir, Joseph Ari said the suspension is aimed at curbing the …

Read More »

Cutar Korona: Gwamnan Bauchi Ya Killace Kansa

Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammed ya killace kansa saboda tsoron ko ya kamu da cutar Covid 19 da ake Kira Korona Birus. Bayanin hakan dai ya faru ne sakamakon irin cudanyar da Gwamna tare da wadansu daga cikin mutanen da suke tare da shi suka gaisa da tattaunawa hadi …

Read More »

Cutar Korona Ta Kashe Wani Dan Nijeriya

Bayanan da muke samu na tabbatar da cewa an samu mutum na farko da ya mutu saboda cutar covid 19 da ake kira Korona Cibiyar kula da yaduwar cututtuka ta Nijeriya ce ta bayyana hakan a ranar Litinin a ssahihin shafinta na tuwita domin sanar da jama’a abin da ya …

Read More »

Dana Ya Kamu Da Cutar Korona Birus – Atiku

TSOHON mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya ce dansa na cikinsa ya kamu da korona Birus Atiku Abubakar, ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na twiiter. Tsohon mataimakin shugaban kasar ya ce tuni aka kai dan nasa asibitin koyarwa da ke Gwagwalada a …

Read More »

COVID 19: Kaduna strengthens disease control centre

Kaduna State  Ministry of Health has assured  that  the Infectious Disease Control Centre(IDCC) is ready to receive any case of the coronavirus pandemic,  as a critical care team is on standby to support the centre. A statement issued by the ministry on Saturday,  said that  Dr Amina Mohammed-Baloni, the Commissioner …

Read More »