PRESS RELEASE: The Muslim Rights Concern (MURIC) has complained that its office has been inundated with reports from Muslim students, their teachers and parents that the software of the West African Examinations Council (WAEC) being used for capturing during registration always malfunctions with hijab. The human rights group therefore …
Read More »Commissioner Of Information Paid Familiarization Visit To Media Houses
Kebbi State Commissioner for Information and Culture, Alhaji Mamuda Muhammad Warra has today paid a visit to media houses in the state, as part of effort to familiarize himself with Boards and parastatal under his watch. The Commissioner who commended the media houses for their commitments to the propagation …
Read More »A Kamo Dikko Inde Da Mutane Biyu- Kotun Tarayya
Wata babbar kotun Gwamnatin tarayya da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban hukumar kwastan na Nijeriya Abdullahi Dikko Inde saboda kin halartar kotun da ya yi. Kotun dai ta gayyaci tsohon shugaban hukumar kwastan ta Nijeriya domin amsa tambayoyi sakamakon kararsa tare da wadansu mutane …
Read More »Wire Cut on TCN’s 132 KV Town 1 In Kaduna
Due to a wire cut on Transmission Company of Nigeria’s (TCN) 132 KV Town 1 line, all communities and neighbourhood’s under Barnawa, Makera and parts of Doka South and parts of Rigasa Area Offices are currently out of supply. TCN officials have mobilized to attend to the fault. Power supply …
Read More »An Sanya Dokar Hana Fita Ta Kwana Uku A Bayelsa
Jami’an tsaron yan sanda a Jihar Bayelsa karkashin jagorancin Uche Anozia ta bayyana cewa sun sa dokar hana fitar ne sakamakon irin yadda tashin tashina ta barke a babban birnin Jihar na Yenagoa jim kadan bayan Dauye Diri na PDP ya karbi takardar lashe zabe daga hukumar zabe ta INEC. …
Read More »Buhari Ya Dakatar Da Shugaban NBC, Modibbo
Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari, ya dakatar da Darakta Janar na hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa Ishaq Modibbo Kawu, daga Ofis. Dakatarwar da tashar Talbijin ta AIT ta yada a ranar Juma’a, ta fara ne nan take kuma tana da dangantaka da batun cin hanci …
Read More »APC Lawmaker executes people-oriented projects, in 9 months, in Sokoto
A Member of the Sokoto State House of Assembly, representing Gada East Constituency at the Sokoto State House of Assembly, on the platform of the All Progressives Congress (APC), Alhaji Kabiru Dauda Tsitse, has executed myriad of personal people -oriented projects, from June 2019, to date . Addressing newsmen in …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Cimma Matsaya a Game Da Daliban GGSS Kawo
Daga Imrana Kaduna Babbar Sakatariya a ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Uwargida S Yayi, ta bayyana wa iyayen daliban makarantar Sakandire ta Kawo irin matsayin Gwamnati game da daliban makarantar Yam mata da ke Kawo. Sakatariyar ta shaidawa taron da suka yi da iyayen yara cewa tuni aka sama wa daliban …
Read More »Corps member sinks N 1.2m for community in Sokoto
A 25-year old, Batch ” A”, 2019/2020 Corps member, serving in Sokoto State, Miss Okonkwo Ifeoma Cheta, has sank a N 1.2 million borehole for the Kauran Mallam Garba Community, Arkilla District, Wamakko Local Government in Sokoto State. Ifeoma, who hailed from Anambra State, is a Food Science and Technology …
Read More »Infoma Ya Fi Barayin Da Ke Cikin Daji Illa – Kabiru Charanchi
Mai ba Gwamnan Jihar Katsina shawara a kan harkokin siyasa Honarabul Kabiru Sha’aibu, ya bayyana cewa masu tseguntawa barayin cikin daji da ke daukar mutane da aka fi sani da Infoma sun fi na cikin dakin Illa. Kabiru Shu’aibu ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da kafar yada …
Read More »