Tsohon Gwamnan Jihar Neja Dakta Aliyu Babangida Mu’azu kuma shugaban gidauniyar tunawa da marigayi Sardauna ya bayyana cewa tsarin noman shinkafar da ake tafiyarwa a fadin tarayyar Nijeriya zai kai kasar ga samun nasarar da kowa ke bukatar ya gani. Aliyu Babangida Mu’azu ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »Ana Neman Kassara Al’amura A Nijeriya – Felix Hassan
Daga Marwana Kaduna Shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Mista Felix Hassan Hyat ya bayyana wa dimbin yayan jam’iyyar a wajen taron da suka kira a babbar hesikwatar Jihar cewa ta yaya yayansu a yanzu suke tabbatar su ta yaya na daya zai zama na hudu? Kamar yadda ya bayyana …
Read More »Journalists major pillars of development, says Bauchi Emir
Journalists major pillars of development, says Bauchi Emi By Jamilu Barau Bauchi The Emir of Bauchi, Alh Dr Rilwanu Sulaiman Adamu has described journalists as major pillars of development in any society. The Emir stated this on Thursday when he received National Leadership of the Nigeria Union of Journalists under …
Read More »TRICYCLES (JEKE NAPEP) NOT AFFECTED BY EXECUTIVE ORDER.
The general public is invited to take note that the Executive Order signed yesterday by Governor Aminu Bello Masari of Katsina State banning the use of motor cycle between the hours of 7.00pm to 6.00am does not affect tricycle, better known as KEKE NAPEP. It contained in a statement signed …
Read More »Za’A Gina Dakin Rainon Yara A Makarantar Kawo
Daga Dan Kaduna Abdullahi Kwamishinan kula da ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Dakta Shehu Muhammad ya bayyana cewa za a gina ingantaccen dakin rainon yara a makarantar sakandare ta Kawo cikin garin kaduna. Kwamishina shehu Muhammad ya bayyana hakan ne a lokacin da shi da tawagarsa suka kai ziyarar gani da …
Read More »Masari Ya Gargadi Ma’aikata Da Kada Su Karkatar Da Magunguna
Gwamna Aminu Bello Masari ya gargadi Ma’aikatan asibitoci da kada suyi gangancin karkatar da magungunan da Gwamnati ta samar domin amfanin al’ummomin karkara. Gwamnan ya yi wannan gargadi ne yau a garin Kaita yayin da ya kaddamar da rabon magunguna ga asibitocin da ke cikin kananan hukumomi Talatin da hudu …
Read More »Ana Gayyatar Jama’a Yi Wa Gwamnan Sakkwato Addu’a
SANARWA TA MUSAMMAN. A Ci gaba da yin Addu’oin Neman samun Nasarar shari ar da za a yanke hukuncinta a Kotun Koli Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal Mutawallen Sakkwato, Ana Shedawa Daukachin Masoyan Mai Girma Gwamnan Cewa Yau Alhamis Za’a hadu da misali Karfe 03:00 …
Read More »Gwamna Tambuwal Ya Nada Danko Babban Sakatare
Daga Abdullahi Muhammad Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya nada Malam Abdullahi Sarkin Danko a matsayin babban sakatare a Gwamnatin Iihar. Kafin Nadine nasa Danko shi ne babban mataimaki ne na musamman ga Gwamnan a kan harkokin kafafen yada labarai da yayata al’amuran yau da kullum. Wannan na …
Read More »Masari Signed Into Law The Restrictions of tricycles Movement
Governor Aminu Bello Masari has signed into law the restrictions of movement of tricycles and motorcycles from 7pm to 6am throughout the state. The Attorney General and commissioner of Justice, Alhaji Ahmed El-Marzuq announced this shortly after the Governor assented to the Bill at government house, katsina. The commissioner explained …
Read More »TAMBUWAL APPOINTS DANKO,THREE OTHERS AS PERMANENT SECRETARIES
Governor Aminu Waziri Tambuwal of Sokoto State has approved the appointment of Malam Abdullahi Sarkin Danko, as Permanent Secretary in the state civil service. Until his appointment, Danko was a Senior Special Assistant to the State Governor on Media and Public Affairs. This was contained in a press statement signed …
Read More »