Governor Aminu Bello Masari has requested police to deal decisively with people spreading falsehood through the social media on the current insecurity, even if they members of the present administration in the state. Alhaji Aminu Bello Masari was speaking when he received the Assistant Inspector General of Police,AIG Sadiq Abubakar …
Read More »Zuwa ga Alh Ahmed Ibrahim Lawan Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya
Zuwa ga Alh Ahmed Ibrahim Lawan Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriy Zargin kai wa shugaban hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa, Hadiza Bala Usman da aka kai wa hari a majalisar kasa. A matsayin mu na kungiya mai cikakkiyar rajista a Nijeriya da ke fafutukar ganin an samu ingantaccen canji mai …
Read More »Buri Ne Ya Yi wa’Yan Mata Yawa: Amma Akwai Mazajen Aure – Dakta Mansur
Buri Ne Ya Yiwa’Yan Mata Yawa:- Amma Akwai Mazajen Aure – Dakta Mansur Sokot Akwai mazaje ma ba miji ba, suna can buhu-buhu a gidan kallon bal. Saboda irin burin da mata su ka ci ne ya sa samarin su ka fita harkarsu su ka koma kallon ball tukuru. Masu …
Read More »Kwamishina Samuel Aruwan Ya Jinjinawa Wadansu Yan Kishin Kasa
Imrana Abdullahi daga cikin kaduna Kwamishinan ma’aikatar kula da harkokin cikin gida da tsaro na Jihar kaduna Samuel Aruwan a kan hanyarsa ta dawowa kaduna daga Jaji ya tsaya domin yin jinjina ga wadansu mutane yan kishin kasa da suka yi aikin tsaftace dajin da yan ta’adda ke labewa a …
Read More »Supreme Court Adjournment: Gov. Tambuwal Appeals for Calm, Restrain
Gov. Aminu Waziri Tambuwal of Sokoto has called on his supporters and people of the state to exercise patience following the adjournment of the ruling of the Supreme Court in the case filed against him by the All Progressives Congress, APC and its gubernatorial candidate. Gov. Tambuwal also asked the …
Read More »Rarara Ya Kawo Karshen Rigimar Mawakan Kebbi.
Fitaccen mawakin siyasar nan Dauda Kahutu Rarara, ya kawo karshen rigimar da ta barke tsakanin wasu mawakan siyasa jihar Kebbi, da kuma wasu daga cikin mukarraban gwamnatin Jihar. A cikin watan Disamba na shekarar da ta gabata ne, (2019) wata kungiyar mawaka mai suna ”Naff Entertainment” wadanda aka fi sani …
Read More »Remarks By Commissioner Samuel Aruwan At Kudansa/Rido Gbagyi Youth Development
REMARKS BY THE COMMISSIONER, INTERNAL SECURITY AND HOME AFFAIRS, SAMUEL ARUWAN, AT THE END OF YEAR CELEBRATION HOSTED BY THE KUDANSA/RIDO GBAGYI YOUTH DEVELOPMENT ASSOCIATION, 12TH JANUARY 2020. PROTOCOL I thank you very much for inviting me to this occasion, and for the privilege to address you today. You are …
Read More »GOVERNOR MASARI MOURNS JUSTICE MAIKAITA, SADA ILU.
Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed sadness over the death of Justice Ibrahim Maikaita Bako and Alhaji Sada Ilu, which occurred in Abuja and Cairo, Egypt, respectively. Governor Masari, in a statement signed by the Director General, Media, Abdu Labaran Malumfashi, described the two as illustrious sons …
Read More »Gwamna El-Rufa’i Ne Ya Dace Ya Gaji Buhari – Dakta Yahya Sale
DARAKTAN Tsangayar Kula da muhalli da makamashi ta Jami’ar Jihar Kaduna, Dokta Yahya Saleh Ibrahim Kayarda ya bayyana cewa a duk gwamnonin Najeriya, babu wanda ya kamata ya gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari, a zaben shugaban kasa mai zuwa na shekara ta 2023, kamar Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufa’i. …
Read More »GOVERNMENT WILL RELOCATE COLLEGE OF HEALTH AND TECHNOLOGY FROM MUBI TO MICHIKA -GOV. AUF
GOVERNMENT WILL RELOCATE COLLEGE OF HEALTH AND TECHNOLOGY FROM MUBI TO MICHIKA -GOV. AUF Adamawa State government will soon relocate College of health and technology Mubi back to its original site in Michika as stipulated in the act establishing the institution. Governor Ahmadu Umaru Fintiri disclosed this in Michika in …
Read More »