A kokarin kare lafiya da kuma ceton ransa Wani mutum mai suna Malam Ali da ke zaune a birnin Kano ya garzaya Kotun Addinin Musulunci da ka Rijiya Lemo tare shaidawa kotun cewa matarsa ta yi masa barazanar za ta sake yi mashi kaciya. Akan haka ya …
Read More »Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Yi Ta’aziyyar Shahararren Malamin Addinin Musulunci, Sheikh Argungu
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar gwamnonin Arewacin tarayyar Najeriya kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa cike suke da alhini da bakin ciki dangane da rasuwar fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh Abubakar Giro Argungu wanda ya rasu jiya bayan gajeruwar rashin lafiya. A cikin wata sanarwa …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL MAKES FRESH APPOINTMENTS
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal, has approved the appointment of Medical Directors, Special Advisors, Senior Special Assistants, and Senior Assistants. In a statement Signed by SULAIMAN BALA IDRIS Senior Special Assistant (Media and Publicity) to the Zamfara Governor and made available to news men revealed that The …
Read More »UNICEF Move For Alternative Care For Almajiri’s Education
UNICEF Move For Alternative Care For Almajiri’s Educatio By; S. Adamu Sokoto In an efforts to move the Almajiri education forward the Sokoto state Arabic and Islamic Education commission supported by United nations children’s Funds (UNICEF) revealed that No fewer than 100 Tsangaya schools teachers (Mallams) in Sokoto state receive …
Read More »Naira Miliyan 4.5 Ne Kudin Ajiyar Aikin Hajjin Badi
Daga Imrana Andullahi Hukumar Alhazai ta tarayyar Najeriya ta sanar da kudin ajiya ga masu niyyar zuwa aikin Hajjin badi da suka kai naira miliyan Hudu da rabi (4.5) da maniyyaci sai iya biya a asusun gata da ake ajiye kudin kafin sanar da ainihin kudin da za a biya …
Read More »Gwamna Radda Ya Kafa Harsashin Cibiyar Wankin Koda (Dialysis)
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda ne ya aza harsashin ginin cibiyar kula da lafiya ta duniya a babban asibitin Janar Amadi Rimi da ke yankin karamar hukumar Batagarawa a jihar. Kakakin Malam Dikko Radda, Ibrahim Kaula Mohammed, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya fitar, inda …
Read More »NCC approves Centre of Excellence for Ahmadu Bello University
…. To develop courses that will bridge gap in key areas of ICT The Nigerian Communications Commission (NCC) has approved the establishment of a Centre of Excellence in Ahmadu Bello University, Zaria to essentially strengthen capacity building in the telecommunications sector by providing training, upskilling and reskilling …
Read More »BAUCHI COMMISSIONER, INSPECT THE NEWLY STATE OIL & GAS ACADEMY ALKALERI.
In an effort to display dedication and commitment to services, Hon Maiwada M Bello commissioner Bauchi state ministry of natural resources, embarked on a visit to the Bauchi state oil & Gas Academy’s (BOGAA) temporary site in ATAP Bauchi state. The purpose of the visit was to meticulously assess and …
Read More »Ina Daukar Nauyin Karatun Yara Da Yawa – Auwal Yaro mai kyau
…Muna kuma taimakawa matasa su dogara da kansu ta hanyar sana’a Daga Imrana Abdullahi Honarabul Auwal Yahaya Yahaya ake yi wa lakabi da yaro mai kyau, da ke wakiltar mazabar Unguwar Sanusi cikin karamar hukumar Kaduna ta Kudu ya bayyana cewa a kullum yana Son ya bar abin da za …
Read More »Babban Hafsan Sojojin Najeriya Ya Shawarci Kungiyar Kiristoci Ta CAN Da Su Yi Kira Kan Zaman Lafiya Da Hadin Kan Juna
Babban Hafsan Sojojin kasa na Najeriya Janar Christopher Gwabin Musa ya shawarci masu yin wa’azi a Najeriya da su rika yin kira ga zaman lafiya a lokacin wa’azinsu a cikin Cocina da kuma dukkan shirye shiryen da suke Gabatarwa jama’a. Shugaban sojojin ya yi wannan kiran ne a lokacin da …
Read More »