On behalf of the entire executive and members of the Zamfara chapter of the All Progressives Congress APC, the state chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani extends the party’s condolences to the family of Alhaji Ahmad Musa (A.A Master), who died yesterday at the Gusau Federal Medical Centre following a brief …
Read More »Gwamna Dikko Umaru Radda Ya Amince Da Nadin Malam Nura Tela A Matsayin Sabon Akanta Janar
Daga Imrana Abdullahi Sanarwar da Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan, Ibrahim Kaula Mohammed ya fitar ta ce Malam Nura Tela ya fito daga Jikamshi da ke karamar hukumar Musawa a jihar Katsina. Nadin sabon Akanta Janar din a cewar Mohammed Kaula, ya biyo bayan kwazonsa da kwarewarsa ne ta …
Read More »Daukar Jami’an KADVS Dubu 7,000 Zai Taimakawa Wajen Inganta Tsaro A Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya bayyana cewa daukar mutane dubu Bakwai zai taimakawa inganta harkokin tsaro a Jihar Kaduna. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabi a wajen kaddamar da fara bayar da horo ga mutane 7,000 da …
Read More »PDP NORTHWEST YOUTH LEADER SALUTE TO A VISIONARY LEADER GOVERNOR DAUDA LAWAL OF ZAMFARA STATE @ 58
….Dauda Lawal is a role model Atiku Muhammad Yabo, Sarkin Yakin Yabo In less than 100 days as the Governor of Zamfara State, he has successfully implemented many projects with the aim of the people of Zamfara State to progress as everyone knows. He launched …
Read More »GOV. DAUDA LAWAL @58: TRIBUTE TO A HUMBLE LEADER
By Sulaiman Bala Idris In the past few years, it has become a tradition for me to put down a befitting tribute every 2nd of September to celebrate my boss’s birthday, the Executive Governor of Zamfara State, Dauda Lawal. It won’t be any different today, but unlike previous …
Read More »Tinubu Ya Nada Halilu A Matsayin Sabon Shugaban NASENI
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Juma’a, ya nada Khalil Suleiman Halilu a matsayin sabon mataimakin shugaban zartarwa kuma babban jami’in hukumar kula da harkokin kimiyya da kere-kere ta kasa (NASENI). Wata sanarwa da mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai da yada …
Read More »BABBAN HAFSAN TSARON NAJERIYA CHRISTOPHER MUSA YA ZIYARCI JAGORORIN MAJALISAR KOLI NA MUSULUNCI A MASALLACIN TSAKIYA NA ABUJA
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa, ya kai ziyarar tabbatar da zaman lafiya ga shugabannin majalisar koli ta harkokin addinin musulunci a masallacin kasa da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Juma’a. Babban hafsan sojan ya bayyana cewa, makasudin ziyarar tasa ita …
Read More »Juyin Mulki A Nijar A Tuntubi Masana Huldar Kasa Da Kasa – Sadiq Abubakar
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Wani masanin yin hulda da kasashen waje kuma Malamin jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya Dokta Sadiq Abubakar ya yi kira ga shugabanci da yayan kungiyar ECOWAS da su bi ahankali domin irin yadda kungiyar ta bayar da lokaci da kuma umarni ga sojojin …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL PRESIDES OVER SECURITY COUNCIL MEETING, PLEDGES SUSTAINED FIGHT AGAINST BANDITRY
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal has presided over the security council meeting, pledging that his administration’s commitment to enhance and sustain the fight against banditry in the State. Governor Lawal held the security council meeting to receive briefings from all the heads of security agencies in the …
Read More »Ba A Wariya A Gwamnatin Jihar Kaduna – Gwamna Uba Sani
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta nuna wariya ga kowa ko wani gungun jama’a a duk fadin Jihar. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a jiya a yayin jawabinsa a taron Tunatarwa a kan samar da Dabarun Samun Dauwamammen Zaman Lafiya …
Read More »