Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dikko Umar Radda ta amince da ware Naira miliyan dari 600 domin sayo motocin haya masu daukar jama’a na Bus guda arba’in da hukumar kula da sufuri ta jihar Katsina (KTSTA) ta bukata, a wani mataki na rage kalubalen …
Read More »NNPC’s $3bn Loan Is A Dubious Attempt To Stabilise Naira, Says Atiku’s Aide
Phrank Shaibu, the Special Assistant on Public Communication to former Vice President of Nigeria, Atiku Abubakar has described as patently fraudulent the announcement by the Nigerian National Petroleum Company Limited (NNPCL) that it had taken a loan for the primary purpose of supporting the naira. Shaibu said that the announcement …
Read More »APC Za Ta Dawo Jihar Kano – Sanata Barau Jibrin
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayyana fatansa na ganin jam’iyyar APC ta dawo jihar Kano, yana mai kira ga masu ruwa da tsaki na jam’iyyar a jihar da su hada kai. Hakan ya fito ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Yi Sabbin Nade-nade
Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na cika alkawuran yakin neman zabensa ga al’ummar Jihar Kaduna, Gwamna Uba Sani ya amince da sabbin nade-nade a ma’aikatu da hukumomi gwamnati daban-daban. Yayin da yake taya sabbin wadanda aka nada, Gwamna Sani ya bukace su da su yi fice ta hanyar samar da …
Read More »Magance Matsalolin Najeriya: Daidaita Kalamai Da Aiki, Sultan Ya Caccaki Shugabanni
Daga Imrana Abdullahi Domin samun ci gaba mai ma’ana a Najeriya, dole ne shugabanni su daidaita kalmomi da aiki tare da aiwatar da hanyoyin magance matsalolin da ake fuskanta a fage daban-daban na rayuwar jama’a. Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar ne ya ba da wannan shawarar, a …
Read More »Sabunta BIRNI: GWAMNA DAUDA LAWAL YA KADDAMAR DA GINA HANYAR GARIN GUSAU
Daga Imrana Abdullahi A ranar Larabar da ta gabata ne Gwamna Dauda Lawal ya kaddamar da aikin gina titunan garin Gusau domin fara aikin sabunta birane da Gwamnatin sa ta bullo da shi. Sashe na farko na sabunta biranen ya fara ne da gina tituna guda huɗu da ke da …
Read More »You Can Remove Billboards, But Can’t Remove All Eyes On Judiciary – Atiku’s Aide
*Says even the arbiters of justice know that all eyes are on them because of the historic nature of their assignment Phrank Shaibu, the Special Assistant on Public Communications to Atiku Abubakar says the destruction of billboards which put up adverts that read, “All …
Read More »GWAMNA LAWAL YA KARBI BAKUNCIN BABBAN SHUGABAN RUNDUNAR SOJA, YA NEMI SAMUN HALARTAR SOJA A ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal, a ranar litinin, ya kara kaimi ga karin dakarun soji da shiga tsakani domin magance matsalar rashin tsaro a Jihar Zamfara. Gwamna Lawal ya yi wannan kiran ne a lokacin da ya karbi bakuncin babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja a gidan …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL YA YI TIR DA HARIN DA AKA KAI BUNGUDU
DAGA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan jihar Zamfara,Dokta Dauda Lawal, a ranar Litinin, ya kai ziyara Bungudu inda ya yi tir da kakkausar murya kan harin da ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Bungudu. A daren jiya ne ‘yan bindiga suka kai hari a karamar hukumar Bungudu, wanda ya yi sanadin …
Read More »Mai Magana Da Yawun Isa Ashiru Ya Koma APC
Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …
Read More »