Home / News / Manajan Kungiyar Kwallon Kafa Na Kano Pillars Ya Rasu 

Manajan Kungiyar Kwallon Kafa Na Kano Pillars Ya Rasu 

Mustapha Imrana Abdullahi

Bayanan da muke samu daga Jihar Kano na cewa manajan kungiyar kwallon kafa na Kano Pillars Kabiru Baleria ya rasu yana da shekaru 57 a duniya.

Mai magana da yawun da yawun kungiyar, Rilwanu Malikawa Garu ne ya tabbatar da hakan.

Ya dai rasu ne a kano a wani asibiti mai suna (Doctors Clinic) bayan fama da wani rashin lafiyar da ba a bayyana ba.

Kuma tuni aka yi Jana’izarsa kamar yadda addinin Islama ya tanadar.

About andiya

Check Also

Group Decries Escalation Of  Insecurity In Birnin Gwari

      By; Our Reporter in Kaduna   The Birnin Gwari Progressive Union(BEPU) has …

Leave a Reply

Your email address will not be published.