Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar kolin Kungiyar masu Noman Zamani Alhaji Dokta Aliyu Muhammad Waziri, San turakin Tudun wada Kaduna, Kadimul Islam ya yi Kira ga Gwamnatin tarayyar Najeriya da ta biya diyyar ran wadanda suka mutu da kuma daukar nauyin wadanda suka samu rauni ko jikkata a sakamakon …
Read More »Ziyarar Aliyu Muhammad Waziri Zuwa Kasar Pakistan
A Ci Gaba Da Kokarin Ganin Harkar Noma Ta Bunkasa A Najeriya Shugaban Kungiyar Manoman Zamani Ta Tarayyar Najeriya Alhaji Aliyu Muhammad Waziri ( Santurakin Tudun Wada Kaduna, Dijiman Bwari, Hasken Matasan Najeriya, ya kai wata ziyara a kasar Pakistan domin bunkasa harkar Noma a Najeriya baki daya. Ga …
Read More »Shugaba Bola Tinubu Ya Gaggauta Daukar Mataki Kan Yan Fashin Daji Masu Yi Wa Noma Barazana – Aliyu Waziri
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Kungiyar Masu Noman Zamani na kasa Honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri Dan marayan Zaki, da ke magana da yawun Manoma miliyan 25, ya yi kira ga shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu da ya gaggauta daukar mataki mai tsanani ga dukkan wasu yan fashin daji da suke …
Read More »Muna Taya Al’ummar Musulmi Murnar Maulidin Annabi Muhammadu (S.A.W) – Aliyu Waziri
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar masu Noman Zamani ta kasa ( Agricultural Mechanization and Co- operative Society of Nigeria) NAMCS Honarabul Alhaji Aliyu Muhammad Waziri, Dan marayan Zaki, Santurakin Tudun WADA kaduna, Dujuman Buwari, Hasken Matasan Arewa kuma Kadimul Islam na kasar Hausa da arewacin Najeriya baki daya na taya …
Read More »We are calling for the arrest of any Ministers who embezzled money in Nigeria – Aliyu Waziri Dan Marayan Zaki
By; Imrana Abdullahi President Asiwaju Bola Ahmed Tinubu has been called upon to ensure the arrest of all those alleged of looting the nation’s wealth including former ministers, government permanent secretaries from ministries and other Federal Government agencies and must return the huge sums of money given to the Muhammadu …
Read More »Mutane Su Rika Mika Korafi Ta Hanyar Da Ta Dace – Aliyu Waziri Dan marayan Zaki
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Dokta Aliyu Muhammad Waziri dan marayan Zaki kuma Santurakin Tudun Wada Kaduna ya yi kira ga daukacin al’ummar Najeriya da su rika mika korafinsu ta inda ya dace domin samun warakar matsalolin da ake korafin a kansu. Dokta Aliyu Muhammad Waziri ya yi wannan kiran ne …
Read More »Mutane Su Daina Dogaro Da Yan Siyasa – Aliyu Waziri dan marayan Zaki
Daga Imrana Abdullahi Dan marayan Zaki, San turakin Tudun Wada Kaduna kuma Kadimul Islam na kasar Hausa Alhaji Dokta Aliyu Muhammad Waziri, ya yi fadakarwa tare da jan hankali a game da batun tallafin rage radadin cire tallafin mai da kuma irin jajircewar da Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’I …
Read More »KATIN ZABE YA FI BINDIGA – ALIYU WAZIRI
DAGA IMRANA ABDULLAHI An bayyana katin zabe da cewa wani muhimmin makami ne da ya fi karfin bindiga. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna kuma Dujuman Buwari da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da kafar yada bidiyo …
Read More »NAMCON Za Ta Yaye Dalibai Dubu 4,572 A Jihar Kano
DAGA IMRANA ABDULLAHI Hadaddiyar kungiyar masu Noman zamani ta kasa (NAMCON) kungiyar da ke kokarin Tallafawa mutasa domin su San dabarun dogaro da kawunansu karkashin jagorancin shugaban kungiyar na kasa Honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri, dan marayan Zaki, Santurakin Tudun wada Kaduna, Dujuman Buwari kuma hasken matasan Arewa tare da …
Read More »KUNGIYAR NOMAN ZAMANI TA NAMCON TA KADDAMAR DA SHUGABANNI RESHEN JIHAR KATSINA
IMRANA ABDULLAHI ALHAJI Dokta Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna ya bayyana cewa manufar kungiyar ita ce su ciyar da baki dayan nahiyar Afrika da wadataccen abinci. Aliyu Muhammad Waziri ya bayyana hakan ne a wurin bikin kaddamar da shugabannin kungiyar Noman Zamani ta kasa NAMCON reshen Jihar Katsina …
Read More »