Jiga-jigan jam’iyyar APC a Jihar Zamfara sun bayyana cikakken goyon bayansu ga sake zaɓen Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da Gwamna Dauda Lawal a babban zaɓen shekarar 2027. An bayyana wannan matsaya ne a wani babban taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar da aka gudanar a …
Read More »Shettima Yerima Ya Samu Kyakkyawar Tarba, Lale Da Marhabin Daga Shugabannin APC Na Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdullahi A ranar Talata ne 22 ga watan Afrilu, dan takarar da ke neman jam’iyyar APC ta tsayar da shi takarar neman kujerar majalisar dattawan Tarayyar Najeriya domin wakiltar mazabar tsakiyar jihar Kaduna Kwamared Shettima Yerima tare da tawagarsa ya kai ziyara ofishin jam’iyyar APC na Jihar Kaduna, …
Read More »Ina Nan Kan Takarata – Shettima Usman Yerima
Dan takarar neman kujerar dan majalisar dattawa daga yankin mazabar Kaduna ta tsakiya Kwamared Yerima Usman Shettima, ya bayyana cewa ya na Nan a kan matsayinsa na dan takarar majalisar dattawa ba gudu ba ja da baya. Shettima Usman Yerima ya bayyana hakan ne a wajen wani babban taron …
Read More »APC Za Ta Lashe Zabe A Kebbi Da Kasa Baki Daya – Minista Sununu
Daga Imrana Abdullahi Dokta Yusuf Tanko Sununu, Minista ne a ma’aikatar kula da ayyukan jin kai da ayyukan rage radadin Talauci a Najeriya ya bayyana babban taron shirya na jam’iyyar APC a yankin arewa maso Yamma da cewa lallai abin murna da farin ciki ne da ya kamata kowa ya …
Read More »Zamfara Ta Cika Maƙil Yayin Da Mataimakin Shugaban Ƙasa Da Gwamnoni 10 Suka Tarbi Gwamna Lawal Zuwa APC
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya jagoranci gwamnonin jihohi goma tare da shugabannin jam’iyya wajen tarbar Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zuwa jam’iyyar APC. An gudanar da wannan gagarumin taro ne a ranar Talata a filin kasuwanci na Trade Fair da ke Gusau, inda dubban magoya baya, ’yan Majalisar …
Read More »Shettima zai jagoranci karɓar Gwamna Lawal cikin APC a Zamfara
Jam’iyyar APC a Jihar Zamfara ta kammala shirye-shiryen karɓar baƙuncin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, gabanin gudanar da bikin karɓar Gwamna Dauda Lawal a hukumance cikin jam’iyyar mai mulki. Rahotanni sun bayyana cewa shugaban APC na jihar, Alhaji Tukur Danfulani Maikatako, ne ya sanar da wannan shiri a …
Read More »Shetima To Welcome Zamfara Gov To APC On Tuesday
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has concluded arrangements to formally receive the state’s Executive Governor, Dauda Lawal into the party. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to news men in 21st March 2026, revealed that The …
Read More »Ex-APC Deputy Guber Flag Bearer, Joshua MacIver Backs Tinubu, Express Fears Over Implosion In Bayelsa APC
…Congratulates new State Party Chairman, Warman Ogoriba APC Deputy Governorship Candidate in the 2023 general elections in Bayelsa State, Great Joshua MacIver has declared his total commitment to the re-election of President Bola Tinubu come 2027, declaring that the Tinubu re-election project is non-negotiable. Great Joshua MacIver, …
Read More »ZAMFARA APC WELCOMES GOVERNOR DAUDA LAWAL INTO ITS FOLD.
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC happily welcomes Zamfara State governor Dauda Lawal and his teeming supporters into its fold. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State and made available to news men revealed that The …
Read More »Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP tare da komawa jam’iyyar mai mulki ta APC. Cikin wata Sanarwar da ta fito a ranar Litinin cikin mai ɗauke da sa mai taimaka wa gwamnan kan harkokin yaɗa labarai, Nuhu Anka, ta bayyana cewa matakin ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa