GAMAYYAR hadin gwiwar shugabannin Jam’iyyar APC na Kananan Hukumomin shiyyar Kaduna ta Tsakiya sun yi kira da a sami wani kwakkwaran matsayi na girmamawa a ba tsohon Shugaban riko na Kaduna ta Arewa Honarabul Usman Ibrahim, wanda aka fi sani da Sardaunan Badarawa saboda biyayyarsa ga jam’iyyar. Shugannin …
Read More »Na Fi Kowa Cancantar Zama Shugaban APC Na Kasa – Abdul’Aziz Yari
Daga Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda al’ummar Jihar Zamfara da ke arewacin tarayyar Najeriya ke kokarin bayyanawa duniya irin nagarta, hakuri da juriyar babban jigon siyasar Jihar da Najeriya baki daya Alhaji Dokta Abdul’Aziz Abubalar Yari Shatiman Zamfara, kasancewarsa mutumin da ke taimakawa dimbin jama’ar birni da karkara wanda …
Read More »Abin Da Gwamnan Zamfara Ya Yi Dai- dai Ne – Yusuf Shitu Galambi
Mustapha Imrana Abdullahi An bayyana matakin da Gwamnan Jihar Zamfara ya dauka na ficewa saga cikin jam’iyyar PDP zuwa APC da cewa shi ne mafi alkairi da dacewa, a baki dayan tafiyar siyasarsa. Honarabul Yusuf Shitu Galambi, dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Gwaram ne ya bayyana hakan …
Read More »Yari, El-Rufa’ Da Marafa Sun Kalubalanci Kalamin Shugaban Rikon APC Mai Mala Buni
Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Kabiru Marafa jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara ya bayyana cewa dukkansu wato mutane uku da suka yi tattaunawar hadin Gwiwa da kafar yada labarai ta bbc sun kalubalanci Kalamin da shugaban rikon APC na kasa ya yi a Jihar Zamfara cewa Gwamna Matawalle ne jagoran …
Read More »Tsarin Jam’iyya Ne Ke Hada Kan Al’ummar Najeriya – Gwamna Yobe
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kwamitin rikon jam’iyyar APC na kasa kuma Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Bunu ya bayyana tsarin jam’iyya a matsayin abin da ke hada kan dimbin al’ummar Najeriya ba tare da nuna wani bambanci ba. Gwamna Mai Mala Buni ya ce hakika babu wani abin da ke …
Read More »Mun Amince Da Dawowar Gwamnan Zamfara APC – Yari
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar Shetiman Mafara, ya bayyana cewa sun amince da Dawowar Gwamnan Jihar Zamfara Mohammad Bello Matawalle jam’iyyar APC. Abdul’Aziz Yari ya bayyana hakan ne a wajen babban taron yayan jam’iyyar APC da aka yi a garin Kaduna. An dai yi …
Read More »Gwamna Zulum Na Aikin Ciyar Da Jihar Borno Gaba – Bukar Dalori
Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon aiki tukuru a kowa ne lokaci domin ciyar da Jihar Borno gaba ya sa al’ummar duniya ke yin jinjina da Yabo ga Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum. Shugaban jam’iyyar APC ta kasa reshen Jihar Borno Alhaji Ali Bukar Dalori ya bayyana Gwamna Zulum a …
Read More »APC Policy: Thousands Of State, Local Government Workers Laid Off – Ashiru
The people of Kaduna State and all other Nigerians are witnesses to the on-going sack of workers by the Administration in the State under Malam Nasir Ahmed el-Rufa’i. It must have, by now, been clear to everyone that the disengagement of workers has almost become a policy of the …
Read More »Your Total Support Is Needed – Masari
People of Jigawa state have been charged to rally round governor Badaru Abubakar led administration its efforts to move the state to the greater heights. In a statement Signed Bishir Ya’u Special Assistant On New Media Katsina Zone to Katsina State Governor and made available to newsmen. …
Read More »Popular Demand : APC to provide 18m additional registration cards nationwide , says Sen. Ali
Popular Demand : APC to provide 18m additional registration cards nationwide , says Sen. Ali The All Progressives Congress ( APC), will soon provide eighteen ( 18) million additional registration cards across Nigeria , for the ongoing nationwide Registration and Revalidation exercise, according to a Member of the …
Read More »