It is with hearts filled with joy and happiness that the Chairman, Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC, Hon. Tukur Umar Danfulani, on behalf of leaders, State Working Committee members, and entire APC members in Zamfara, wishes to congratulate our National Chairman of the party, His …
Read More »Sardaunan Badarawa Ya Koma Jam’iyyar APC
…Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Wanda ya nemi jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar neman kujerar Sanatan Kaduna ta tsakiya a zaben 2023 Honarabul Usman Ibrahim ya fice daga cikin jam’iyyar PDP ya koma PDP. Honarabul Ibrahim, Sardaunan Badarawa ya yi takara ne a karkashin jam’iyyar PDP domin neman …
Read More »Kansilolin PDP 19 Tare Da Magoya Bayansu Dubu Hamsin Sun Koma APC A Kaduna
…”Muna yin kira ga Isa Ashiru Ya Hada Kai Da Gwamna Uba Sani A Ciyar Da Jihar Kaduna Gaba Daga Imrana Andullahi Isyaku Ishaya Duci, kansila ne mai wakiltar mazabar Yelwa da ke karamar hukumar Chikun a Jihar Kaduna da ya gabatar da jawabi a madadin sauran kansilolin ya …
Read More »ZAMFARA APC MOURNS DEATH OF VETERAN JOURNALIST HAMISU DANJIBGA
On behalf of the Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC, the state Chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani wishes to commiserate with the entire members of the state Council of the Nigeria Union of Journalists especially the Correspondents Chapel over the death of Comrade Hamisu Muhammad …
Read More »Kogi Elections: APC National Chairman, Ganduje says party working to retain state legitimately
By S. Adamu, Sokoto The ruling All Progressives Congress National Chairman and former Kano state Governor Dr Abdullahi Umar Ganduje at the weekend said the party is putting its arts together for a landslide victory to retain Kogi state during the governorship election. Kogi state is among the few …
Read More »Kotu Ta Yi Watsi Da Zaben Yusuf Datti Na NNPP Ta Tabbatar Da Musa Iliyasu Kwankwaso Na APC
Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano ta yi watsi da zaben Yusuf Umar Datti na NNPP bayan bai yi murabus daga Jami’ar Bayero Kano kwanaki 30 gabanin zaben ba. Mai shari’a Ngozi Flora Azinge ta umarci hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta …
Read More »ZAMFARA APC MOURNS ALHAJI AHMAD MUSA MASTER’S DEATH
On behalf of the entire executive and members of the Zamfara chapter of the All Progressives Congress APC, the state chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani extends the party’s condolences to the family of Alhaji Ahmad Musa (A.A Master), who died yesterday at the Gusau Federal Medical Centre following a brief …
Read More »Mukhtari Shagari quits PDP for APC, picks membership card
By Suleiman Adamu, Sokoto Former Minister of Water Resources and one time deputy governor of Sokoto state , Barrister Mukhtari Shagari has formally dumped opposition People’s Democratic Party(PDP) for the All Progressives Congress (APC). Shagari who was a front line member and one of the founding fathers of the …
Read More »APC Za Ta Dawo Jihar Kano – Sanata Barau Jibrin
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayyana fatansa na ganin jam’iyyar APC ta dawo jihar Kano, yana mai kira ga masu ruwa da tsaki na jam’iyyar a jihar da su hada kai. Hakan ya fito ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa …
Read More »Mai Magana Da Yawun Isa Ashiru Ya Koma APC
Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …
Read More »
THESHIELD Garkuwa