Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Yahya Abdullahi shugaban masu rinjaye ne a majalisar dattawan Najeriya ya yi wa duniya karin bayanin halin da ake ciki game da takardar karin bayani da Buhari ya aike masu a majalisar. Sanata Yahya Abdullahi ya ce hakika ba sabon bashi Buhari ya aiko mana ya …
Read More »Hukumar AMCON Ta Karbe Kamfanin Buba Galadima Saboda Bashin Miliyan Dari Tara
Hukumar kula da bankuna a tarayyar Nijeriya AMCON ta kwace Gida da kamfanin Buba Galadima, wanda ya kasance a can baya makusancin shugaba Muhammadu Buhari ne na Nijeriya. Kamar yadda rahotannin suka nuna cewa an Karbe wadannan kadarorin ne saboda “wani bashin da ya kai miliyan dari Tara” (900). Jami’in …
Read More »