Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Dauda Lawal na ganin an kawo karshen matsalar tsaron duniya da lafiyar jama’a da ta addabi Jihar Jihar sanadiyyar hakan ake samun nakasu wajen Noma da gudanar da daukacin harkokin rayuwa baki daya, yasa Gwamnatin ta gayyaci ministan tsaro Muhammad …
Read More »Leave Matawalle Out Of Your Failures, AYCF Warns Zamfara Governor
The Arewa Youths Consultative Forum (AYCF) has brought to light a concerning issue regarding the Governor of Zamfara State, Dauda Lawal, saying it has observed that Lawal has been consistently using the name of his predecessor, Bello Mohammed Matawalle, who currently serves as the Minister of State Defense, to deflect …
Read More »Ba Mu Ce Muna Neman Matawalle Ruwa A Jallo Ba – EFCC
Sabanin irin yadda ake ta yada wadansu rahotanni marasa tushe balantana makama cewa wai Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) na neman tsohon Gwamnan Jihar Zamfara ruwa a jallo, wanda kuma ba hakan bane. Hukumar Efcc ta musanta rahotannin da ake yadawa a kafafen sada zumunta …
Read More »DAMAN NI DAN KASUWA NE ZAN CI GABA DA KASUWANCI NA – MATAWALLE
DAGA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa tun da daman can shi dan kasuwa ne zai ci gaba ne da harkokinsa na kasuwanci kamar yadda ya saba. Gwamna Muhammad Bello Matawalle ya bayyana hakan ne a cikin wani faifan bidiyon da aka yada wa duniya …
Read More »A Fito Da Hujjar Da Ke Kalubalanta ta, Shugaban Efcc Ya Mayarwa Matawalle
Daga Imrana Abdullahi Shugaban hukumar Efcc a tarayyar Najeriya Abdulrasheed Bawa, Ya Cewa Gwamnan Jihar Zamfara ya Fito da hujjar da yake daa ita a Kan batun neman cin hanci da ya yi masa Matawalle ya yi kira ga shugaban hukumar ta Efcc da ya ajiye aikinsa, inda ya ce …
Read More »Abdulrasheed Bawa Ya Nemi In Bashi Cin Hancin Dala Miliyan Biyu – Gwamna Matawalle
…A cikin wadansu kalamai da bangarori biyu na Gwamna Matawalle na Zamfara da kuma shugaban hukumar Efcc suka yi wa Juna ya sa muka yi maku tsakure a kan kalaman nasu kamar yadda suka gudana. Gwamnan Jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ya zargi shugaban hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa, da …
Read More »MUNA SON GWAMNA MATAWALLE YA RIKE MUTANEN KAUYUKA – MUTANEN BIRNIN MAGAJI
...A Guji Butulci Da Cin Amana Daga Imrana Abdullahi WATA gamayyar al’ummar mutanen kauyukan da suka fito daga Jihar Zamfara sun yi kira ga Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle da ya tabbatar ya rike mutanen Kauyuka da hannu biyu domin samun nasara. Mutanen da suka fito daga Kauyukan …
Read More »Gwamna Matawalle Ya Gwangwaje Yan Kungiyar Shehi/ Matawalle Da Kyautar Motoci 17
….SHUGABANNIN MATAN PDP SUN KOMA APC A JIHAR ZAMFARA Daga Imrana Abdullahi Sakamakon nuna jindadi da kokarin ficewar da shugabannin matan jam’iyyar PDP reshen Jihar Zamfara suka yi yasa Gwamnan Jihar ya gana da shugabancinsu karkashin Madina Shehu sakamakon kokarin dawo wa APC da suka yi. Hajiya Madina Shehu ce …
Read More »GOV MATAWALLE RECEIVES APC RECONCILIATION GROUP
Governor Bello Mohammed (Matawallen Maradun, Shattiman Sakkwato) has received Matawalle/Shehi Amalagamated Group (MASANG) who were in his office to brief him of their milestone reconciliation move aimed at cementing all segments of the Party faithfuls in the state In a statement Signed by Zailani Bappa Special Adviser Public Enlightenment, …
Read More »ZAN CI GABA DA KARE MARTABA DA MUTUNCIN MUTANEN JIHAR ZAMFARA – GWAMNA MATAWALLE
….Tawagar Gwamnan Zamfara Ta Sauka Abuja DAGA IMRANA ABDULLAHI GWAMNAN Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle ya kara jadda kudirinsa na kare martaba da mutuncin al’ummar Jihar Zamfara a duk inda suke a fadin duniya. Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin mai bashi shawara a kan harkokin hulda da …
Read More »