….Tawagar Gwamnan Zamfara Ta Sauka Abuja DAGA IMRANA ABDULLAHI GWAMNAN Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle ya kara jadda kudirinsa na kare martaba da mutuncin al’ummar Jihar Zamfara a duk inda suke a fadin duniya. Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin mai bashi shawara a kan harkokin hulda da …
Read More »BURIN MU SARKIN SHANU DA MATAWALLE KAWAI
Kowama ya faɗi, idan dai matawalle ya koma,Kowama ya faɗi idan Sarkin Shanu ya zama shugaban karamar hukumar Shinkafi. Al’ummar Jahar Zamafar da kuma al’ummar ƙaramar hukumar mulkin shinkafi za su yi mamaki cewar da nayi kowa ya faɗi idan dai matawalle da sarkin Shanu suka ci zaɓe,dalilina a nan …
Read More »Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamnan Jihar Zamfara
APC SAK MATAWALLE GA ZAƁINMU SARKIN SHANUN SHINKAFI MUKE SO Daga Honarabul Abubakar Lauwali kaura Shinkafi Zuwaga mai girma Gwamnan Jahar Zamfara Shatiman Daular Usmaniyya khadimul ƙur’an, Dokta Bello muhammad matawalle ardenB Qasar Hausa. Daga matasa da Dattawan ƙaramar hukumar mulkin shinkafi bisa jinjina da kuma sosayya da ƙauna da …
Read More »ZAMFARA APC IS STRATEGIZING TOWARDS SUCCESSFUL 2023 ELECTIONS
The Zamfara state All Progressives Congress APC has today met with another set of its loyalists hitherto supporters of Sen. Kabiru Garba Marafa from Zamfara North Senatorial District in order to fine tune majors to further win more support that will see to the total victory of the party …
Read More »APC HOLDS MINI DELEGATES CONGRESSES IN ZAMFARA
Zamfara state chapter of the All Progressives Congress, APC, has today smoothly held its mini congresses for the election of Local Government, State and National delegates. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to newsmen revealed that The …
Read More »GWAMNATIN MATAWALLE NA DA ALKIBLA – DOKTA SULEIMAN SHINKAFI
IMRANA ABDULLAHI An bayyana Gwamnatin Muhammadu Bello Matawalle na Jihara Zamfara da cewa gwamnati ce mai Alkibla da kowa ya san inda ta Dosa a duk fadin duniya baki daya. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, Mai ba Gwamnan Jihar Zamfara shawara a kan hulda da kasashen waje da kuma yin yarjejeniya …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE: BLACK OPPOSITION FOLLOWERS FOOLISHLY FIGHTING ALLAH’S WILL
By Yusuf Idris Gusau (An opinion) For the doubting thomases and black opposition followers, nothing good can and would be done by the incumbent regime of Governor Bello Mohammed Matawalle in Zamfara and for the Zamfara people that they can ever see as good because …
Read More »TA’ADDANCI A AREWA: MATAKAN DA GWAMNA BELLO MATAWALLE YA DAUKA SUNE HANYA KAWO KARSHEN YAN BINDIGA A AREWA MASO YAMMA- INJI KUNGIYAR DATTAWAN AREWA
– Wasu Manya da yan siyasa Arewa ne kashin bayan ci gaban yaduwar ayyukan yan bindiga – An shawarci Gwamnatin tarayya ta taimakawa yan gudun hijira kafin watan Azumin Ramadan ya tsaya. Wata kungiyar Yan kishin na Dattawan arewacin Najeriya mai suna “Arewa Elders Initiatives and Interactive Group” sun yaba …
Read More »RETIRED PROVOST COLLAGE OF HEALTH,TSAFE MOHAMMED IDRIS AND PHARMACIST ISAH MOHAMMED FORMALLY JOINS APC
Immediate past Provost of the state’s College of Health Sciences, Tsafe, Mohammed Idris Gusau and the retired Director Pharmaceutical Services in the Zamfara State Ministry of Health, Pharmacist Isah Mohammed have formally picked up their membership cards of the state’s chapter of the All Progressives Congress APC under the …
Read More »ZAMFARA SA BILATERAL AND MULTILATERAL AFFAIRS ORGANIZES TALENT SHOW TO DISCOVER YOUTHS WITH POTENTIALS
The office of the Special Adviser to the Zamfara state Governor on Bilateral and Multiletaral Affairs Dr. Suleiman Shuaibu Shinkafi is to organize a talent show, aimed at identifying the talented Youths who will be assisted to develop their skills for peace, unity and progress of the state. …
Read More »