Home / Tag Archives: Kaduna ta tsakiya

Tag Archives: Kaduna ta tsakiya

NA FITO TAKARA DOMIN JAMA’A NE – SARDAUNA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI HONARABUL Usman Ibrahim  ( Sardaunan Badarawa) ya bayyana cewa ya fito takara ne domin taimakawa rayuwar dimbin al’umma ta inganta. Honarabul Usman Ibrahim ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai jim kadan bayan an kammala tantance shi a matsayinsa na dan takarar …

Read More »