Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin Samuel Aruwan a matsayin shugaban hukumar kula da babban birnin jihar Kaduna (KCTA). Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun Muhammad Lawal Shehu Babban Sakataren Yada Labarai da aka rabawa manema …
Read More »Dan Majalisar Kaduna Ya Rasu kwanaki 3 Da Rantsar Da shi
Daga IMRANA ABDULLAHI Kamar dai yadda jaridar theshieldg.com da ke a yanar Gizo ta wallafa cewa dan majalisar da ke wakiltar karamar hukumar Chikun a majalisar dokokin Jihar Kaduna Madami Garba Madami ya rasu kwanaki uku kacal da Rantsar da su a matsayin zababbun yan majalisar da suka lashe zabe …
Read More »Governor Uba Sani Mourns State Lawmaker, Madami Garba Madami
By; Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria The Governor of Kaduna State, His Excellency, Senator Uba Sani, has expressed shock over the death of Honourable Madami Garba Madami, the member representing Chikun Constituency, in the Kaduna State House of Assembly. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press …
Read More »ZAN CIKA ALKAWURAN DA NA DAUKA – GWAMNA UBA SANI
Daga Imrana Abdullahi A ci gaba da rangadin fahimtar juna ga kungiyoyin yada labarai a Kaduna, Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kaduna, ya tabbatar wa ‘yan jihar kan kudirin Gwamna Uba Sani na cika alkawuran da ke kunshe a cikin littafinsa na “SUSTAIN manifesto”. …
Read More »Tsohon Shugaban PDP A Kaduna Ya Rasu
Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP na farko a Jihar Kaduna, Ibrahim Yaro Suleiman ya rasu. Sakataren yada Labarai na Jihar, Abraham Alberah Catoh, a cikin sakon ta’aziyyar da ya fitar a a ranar Juma’a, ya jajantawa iyalai, yan uwa da daukacin yayan jam’iyyar game da rashin da aka yi. …
Read More »El- Rufa’I Ya Cire Sarakuna 2 Da Masu Unguwanni 2
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El- Rufa’I tuni ya amince da cire sarakunan Arak da Piriga Jonathan Paragua Zamuna da tsohon Soja mai ritaya Janar Aliyu Iliyah Yammah baki dayansu. A cikin wata takardar sanarwa daga kwamishiniyar ma’aikatar da ke kula da kananan hukumomi Umma Ahmad da ta fitar a …
Read More »kaduna concerned citizens Want government to enact a laws good punishment on phone snatchers, /killer’s
Kaduna State is seeing emergence of youth restiveness in recent times, such has result of some factors that could be associated with unemployment, illiteracy, peer group influence, economic hardship and poverty has an increase the occurrence of such acts of violence and lawlessness among youth groups in the State, resulting …
Read More »BA MU KARBI KUDI NAIRA MILIYAN 640 BA – JAM’IYYAR LEBO TA KADUNA
Daga Imrana Abdullahi Jam’iyyar Lebo reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin Auwal Ali Tafoki sun bayyana rashin jin dadinsu game da batun zargin karbar kudin tallafi da karo – karo da nufin samun nasarar zaben 2023 a Jihar Kaduna. Alhaji Auwal Ali Tafoki wanda shugaban jam’iyyar APC ne a Jihar Kaduna …
Read More »Sallah 2023. Muslim and Christian mark Eil-il-Fitr in kaduna to strenthens religion tolerance, peace and harmony .
As Muslims round the mark the end of Ramadan, which also mark the beginning of new month of shawwal , some Christians Clergies in kaduna state north western Nigeria have visited the Eid IL fitr celebration ground with the aims of strengthening relationship peace and unity ,harmony and better …
Read More »Air strikes neutralize fleeing bandits in Birnin Gwari LGA
At around 9:44am, the Ministry received a distress call of armed bandits attacking Sabon Layi village in Birnin Gwari LGA. It was confirmed that the bandits were shooting, rustling cattle, looting properties and committing other heinous crimes, a situation which had residents scampering for safety. In a …
Read More »
THESHIELD Garkuwa