Home / Tag Archives: Kaduna (page 30)

Tag Archives: Kaduna

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Goma A Zangon Kataf, Chikun

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Goma A Zangon Kataf, Chikun Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar kananan hukumomin Zangon Kataf da Chikun sun samu kansu cikin wani irin yanayi sakamakon kisan da aka yi wa wadansu mutane Goma. Jami’an tsaron Sojoji ne da wasu hukumomin tsaro suka bayar da rahoton kashe mutanen …

Read More »

Yan Bindiga Sun Halaka Mutane 7 A Igabi Da Kajuru

Yan Bindiga Sun Halaka Mutane 7A Igabi Da Kajuru Mustapha Imrana Abdullahi Rahotannin da muke samu daga Jihar Kaduna arewacin tarayyar Nigeriya na cewa wadansu yan bindiga da suka kai wasu hare hare sun halakar da mutane Bakwai (7) a kananan hukumomin Igabi da kuma Kajuru duk a cikin Jihar …

Read More »

NYMIP Applaud Governor El-Rufa’i Recent Statement Over Youths Involvement Into Nigerian Politics

NYMIP Applaud Governor El-Rufa’i Recent Statement Over Youths Involvement Into Nigerian Politics By Usman Nasidi Kaduna. The Nigeria Youths Movement In Politics have applauded Governor Malam Nasiru El-Rufa’i over his recent encouragement statements towards motivating youths in the country for a greater involvement into the Nigerian politics system. In a …

Read More »

An Yi Wa Yan Dako Kyakkyawan Tsari A Kaduna

An Yi Wa Yan Dako Kyakkyawan Tsari A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Barista Muhammad Sani Suleiman, shi ne sakataren hukumar kula da kasuwanni ta Jihar Kaduna ya bayyana cewa a kokarin Gwamnatin Jihar na ganin ta kare dukiyar jama’a yasa aka yi tsarin yi wa dukkan wani mai sana’ar yin …

Read More »

Three killed, One Injured In Kajuru local Government Area

  Three killed and one injured in Kajuru local government area     – Police investigate bandits’ possible collusion with locals – Irate youths lynch kinsman for alleged collaboration.     In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs, Kaduna State.       …

Read More »