DAGA IMRANA ABDULLAHI Mataimakin shugaban kasuwar duniya na 1 Mista Ishaya Idi, ya bayyana cewa a ranar 3 ga watan Fabrairu ne za a bude kasuwar duniyar kasa da kasa karo na 44 a matsugunnin kasuwar na dindindin da ke unguwar Rigachikun, Kaduna a tarayyar Najeriya. Ishaya Idi ya bayyana …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Bunkasa Tattalin Arziki Da Duk Fannonin Rayuwa Baki Daya – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Aminu Bello Masari ya kara jaddada kudirin ta na ganin fannin tattalin arziki da rayuwar jama’a ya ci gaba da bunkasa. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi wajen bikin ranar Jihar Katsina a kasuwar duniya …
Read More »Masari Ya Zo Na Daya A Kasuwar Duniya Ta Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon irin kwazon da Gwamnatin Jihar Katsina ta nuna game da batun inganta harkokin ciniki da masana’antu a baki dayan Jihar da kasa baki daya yasa Gwamna Aminu Bello Masari a wannan shekarar ta 2020 ya halarci kasuwar duniya sa kansa inda ya yi wa duniya …
Read More »