Daga Hussaini Yero, Funtua Gwamna Aminu Bello Masari , da ya samu wakilcin mai bashi Shawara bangaren Ma’aikata Hon Tanimu Lawal Saulawa , yayi Kira ga Kungiyoyin Ma’aikatan Jihar Katsina da suyi koyi da Kungiyar Ma’aikatan Lafiya wajan Samar wa Mambobin Motocin Sufuri dan dogara da kan …
Read More »Karfe 12 Na Ranar Juma’a Zamu Ta Fi Yajin Aiki – Ma’aikatan Lafiya
Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyin ma’aikatan kula da kiwon lafiya da aikin Jinya da Unguwar Zoma sun bayyana cewa da karfe 12 na ranar Juma’a mai zuwa za su shiga yajin aikin gargadi na sati daya a Jihar kaduna. Gamayyar kungiyoyin sun bayyana hakan ne a lokacin taron manema labarai …
Read More »