Home / Tag Archives: Mandiya

Tag Archives: Mandiya

MUNA BUKATAR JIRAGEN YAKI – SANATA MANDIYA

  MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sanata mai wakiltar yankin Funtuwa ta Kudu da ake kira Karaduwa a Jihar Katsina  Sanata Bello Mandiya, ya bayyana matukar damuwarsa da irin yadda yan bindiga ke kai hare hare suna kwashe jama’a a wasu sassan yankunsa da nufin karbar kudin fansa. Sanata Bello Mandiya ya …

Read More »

Sanata Mandiya Ya Kai Mahadi Shehu Kotu

Mahadi Da Mandiya Za Su Hadu A Kotu   BAYANAN da suke fitowa daga garin Katsina a karamar hukumar Katsina kuma a Jihar Katsina na cewa Sanatan da ke wakiltar mazabar yankin Funtuwa da ake kira yankin Karaduwa na cewa Sanata Bello Mandiya ya kai fitaccen dan Gwagwarmaya Mahadi Shehu …

Read More »

Sanata Bello Mandiya Ya Jajantawa Al’umma

Imrana Abdullahi Sanata Bello Mandiya wakilin yankin Funtuwa da ake kira (Funtuwa Zone) a cikin Jihar katsina ya jajantawa al’umma tare da jan hankali a cikin yanayin da aka samu kai a ciki tun daga matsalar cutar Covid-19 da ake kira Korona da kuma masu satar jama’a domin neman kudin …

Read More »