MALAM Umar Hashim Kwanar Mai Shayi Unguwar Sanusi, cikin garin Kaduna masani a game da al’amuran bincike a kan Magunguna da Tarihin magabata kuma Malamin addinin Islama sannan mai kishin ganin an samu ingantacciyar al’umma da ke da makarantar Koyar da matasa ilimi, ya bayani kan irin lamarin matar da …
Read More »Wadansu Mata Sun Hada Kudi Suka Sayi Motar Kai Mata Asibiti
Wadansu Mata Sun Hada Kudi Suka Sayi Motar Kai Mata Asibiti Imrana Abdullahi Wadansu mata da ake kira mata masu hankali, ilimi tare da dimbin basira sun yi Kudi Kudi domin sayen motar daukar matan da ke dauke da ciki lokacin haihuwa Su dai matan daga Jihar Jigawa sun hada …
Read More »Gwamna Muhammad Badaru Ya Taimakawa Mata – Yalwa
Kwamishiniyar ma’aikatar kula da harkokin Mata ta Jihar Jigawa Hajiya Yalwa Dabo Tijjani, ta bayyana wa manema labarai a kaduna irin nasarorin da aka samu a Jihar a bangaren kula da harkokin mata karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ga yadda tattaunawar ta kasance a hirar da suka yi da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa