Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Nasarawa ta bakin Gwamna Abdullahi Sule na cewa a halin yanzu Gwamnati ta gano cewa yayan kungiyar Boko Haram suna yin sansani a cikin Jiharsa ta Nasarawa, wanda sakamakon hakan ake kara …
Read More »Matsalar Tsaro Ta fi Yi wa Arewa Illa Bisa Ga Cutar Korona – Bafarawa
Matsalar Tsaro Ta fi Yi wa Arewa Illa Bisa Ga Cutar Korona – Bafarawa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon gwamnan jahar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa ya baiyana cewar, babba matsalar dake addabar yan arewa a halin yanzu kuma take kara barazana ga rayukansu babu kamar matsalar tsaro wadda taki ci …
Read More »Za’ A Yi Amfani Da Matsalar Tsaro A Kori APC Daga Mulki – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa kamar yadda aka yi amfani da matsalar tsaro aka Kori jam’iyyar PDP daga mulki in ba a yi hattara ba to haka za a yi amfani da matsalar tsaron a kori APC daga mulki. Gwamna Aminu Bello …
Read More »Buhari Ya Kaddamar Da Fara Aiki Da Jiragen Yaki
Daga Abdullahi Dan Dorawar Andi A kokarin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Alhaji Muhammadu Buhari na ganin an kawo karshen rashin tsaro a tarayyar Nijeriya Gwamnatin ta kaddamar da fara aiki da jiragen yakin sama guda uku masu feshin wuta da kansu. Gssu nan kamar yadda za a gansu a cikin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa