Daga Imrana Abdullahi Alhaji Bashir Sa’idu Gwammaja, wani na hannun daman shugaba Muhammadu Buhari ne kuma dan kasuwa ya bayyana cewa mantuwa ce a game da irin abin da ya faru a baya na rashin kwanciyar hankali da matsalar tsaro scan baya. Alhaji Gwammaja ya ce in ban da matsalar …
Read More »AN KAMMALA SHIRIN FARA TATTAUNA AL’AMURAN TSARO TSAKANIN NIJAR DA NAJERIYA A KATSINA
DAGA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an samar da ingantaccen tsarin kula da tsaron lafiya da dukiyar jama’ar kasashen Najeriya da Janhuriyar Nijar a halin yanzu kasashen biyu suka shirya wani gagarumin taron tattauna batutuwan tsaro domin samawa al’ummar kasashen biyu da nufin samo mafita. Taron da za a yi …
Read More »AIKIN HADIN GWIWA TSAKANIN JAMI’AN TSARO ZAI KAWO CI GABA – DATTI IBRAHIM
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI SHUGABAN rundunar mafarautan tsaron sa kai na Jihar Kaduna Kwamanda Datti Inrahim, ya bayyana wa manema labarai cewa samar da tsarin gudanar da ayyukan tsaro na hadin Gwiwa a tsakanin rundunonin tsaro zai taimaka a samu cimma bukatar da kowa ke fatan samu a bangaren tsaro. Datti …
Read More »Tsaro: Shin Arewacin Najeriya Da Masu Mulki Sun Gaza
Mustapha Imrana Abdullahi Fitaccen mai fafutukar kwato yancin al’ummar Najeriya kuma shugaban kwamitin Amintattun gamayyar kungiyoyin Arewa masu zaman kansu Alhaji Nastura Ashir Sherif ya bayyana sakamakon gazawar da masu mulki suka yi a halin yanzu na su sauke nauyin da ya rataya a wuyansu wajen kare lafiya da dukiyar …
Read More »Al’ummar Jihar Kaduna Sun Koka Bisa Kamawa Da Tsare Kwamandan CJTF Na Kaduna
Mustapha Imrana Abdullahi A wani gagarumin taron manema labarai da rundunar Civilian Joint Task Force (CJTF) suka kira a babban ofishinsu da ke Rigasa sun koka wa Gwamnatin Jiha, Jami’an tsaro da dukkan masu ruwa da tsaki a kan lamarin tsaro da su Sanya baki domin sakin babban Kwamandan masu …
Read More »A Daina Hada Lamarin Tsaro Da Siyasa – Dandutse
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kwamitin aikin Gona na majalisar wakilai ta kasa Honarabul Muktar Dandutse, mai wakiltar kananan hukumomin Fintuwa da Dandume, ya yi kira ga daukacin yan Najeriya da su daina yamutsa batun tsaro da siyasa domin masu yin hakan ba su wata kasar da ta wuce Najeriya. Honarabul …
Read More »Yin Aikin Ba Sani Ba Sabo Zai Magance Matsalar Tsaron Jihar Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Wani fitaccen mai fafutukar kare hakkin jama’a Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana daukar matakin aikin ba Sani ba sabo a matsayin abin da ya dace domin magance matsalolin tsaron da ke addabar Jihar. Gwamnati na aiki amma matsalar masu bayar da bayanan sirri ga yan bindiga …
Read More »Tsaro: Matasan Arewa Na Goyon Bayan Matakan Da Gwamna Matawalle Ya Dauka
Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar matasan arewacin Nijeriya da ke fafutukar samar da zaman lafiya da kuma hadin kan siyasa (NOYPO) sun bayyana cikakken hadin kai da goyon bayansu ga Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle game da irin matakan da ya dauka a kan harkokin tsaro a Jihar. Sakataren kungiyar …
Read More »Duk Masu Son Shiga Tsakaninmu Da Hukuma Ba Za Su Samu Nasara Ba – Shaikh Gumi
Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin rade- radi da jita jitar da ake ta yadawa cewa wai jami’an tsaron Yan Sandan farin kaya sun kama Shaikh Dokta Ahmad Muhammad Abubakar Gumi, ya sa Malamin da kansa ya fito fili ya yi bayanin cewa masu son raba tsakaninsa da hukuma ba za …
Read More »Maganin Mahaukacin Biri, Karen Maguzawa
Maganin Mahaukacin Biri, Karen Maguzawa…! Duk Daya Bayan Daya, Yau An Fara Dawo Ma Maganar Da Gwamnan Jahar Zamfara Bello Mutawalle Yayi Akan Bamu Da Karfin Soja Ko Na Yan Sanda Da Zamu Iya Kawo Karshen Kalubalen Nan, Har Sai Al’umma Sun Hada Kai Tare Da Samar Da Adalci …
Read More »