….HE CONDOLES VICTIMS FAMILIES The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani received with shock and sadness the news of the collapse of the iconic Zaria Central Mosque and loss of lives and injuries to some residents, who were observing their prayers in the early …
Read More »GOVERNOR UBA SANI APPOINTS HON. SALISU ISAH SOLE ADMINISTRATOR , BIRNIN GWARI LOCAL GOVERNMENT AND ABDULLAHI MUHAMMAD IBRAHIM CHAIRMAN FISCAL RESPONSIBILITY COMMISSION
The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani has approved the appointments of Hon. Salisu Isah and Abdullahi Muhammad Ibrahim as Sole Administrator, Birnin Gwari Local Government and Chairman Fiscal Responsibility Commission,respectively. Ina statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor …
Read More »We Will Improve System Of Almajiri Education In Kaduna State – Sheikh Abdulrahman Zakariyya
By Imrana Abdullahi Shaikh Abdulrahman Zakariyya Usman, the Senior special assistant to the Governor of Kaduna State, Senator Uba Sani, on Islamic matters, emphasized the mission and resolution of the Government to help the student movement to achieve the necessary progress in building the nation, because we will restore everything …
Read More »GOBE ZA A CI GABA DA SAURAREN KARAR GWAMNA A KADUNA
Daga Imrana Abdullahi A ci gaba da sauraren karar da dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP ya shigar Alhaji Isa Ashiru Kudan ya na kalubalantar zaben Gwamnan da hukumar zabe ta ce Uba Sani na Jam’iyyar APC ya yi nasara. A yau dai ranar Litinin 24 ga watan …
Read More »Batun Ba Mutane Kudi Naira Dubu 8,000 Duk Wata Yaudara Ce – Gwamnan Kaduna
…Mafi Yawan Mutanen Karkara A Arewa Ba Su Da Asusun Ajiya Daga Imrana Abdullahi “Kusan kashi 70 zuwa 75 cikin 100 na mutanen karkara a Arewa maso Yamma ba su da kudi gaba daya. Za ku je ku duba, wadannan mutanen da muke magana a kansu mutane ne masu muhimmanci …
Read More »We Commends Gov Uba Sani Efforts – Hon Haske
By Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria Hon Ibrahim Shehu Haske, a prominent politician and Director Research planning and strategy Kaduna state All progressive congress , APC revealed that they must commend the efforts of Gov Uba Sani in moving Kaduna state forward in just one month of …
Read More »GWAMNAN JIHAR KADUNA YA NADA MASU SHAWARA NA MUSAMMAN 14.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin masu ba da shawara na musamman guda Goma sha hudu (14). Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun Muhammad Shehu Lawal, Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kaduna da aka …
Read More »ZA A YI MURNA DA FARIN CIKI DA SALON MULKIN GWAMNA UBA SANI – Ahmad Maiyaki
Daga Imrana Abdullahi Wani jigo shugaban al’umma a Jihar kaduna Alhaji Ahmed Maiyaki, ya tabbatarwa da daukacin al’ummar arewacin Nijeriya da cewa kowa zai amfana da salon jagorancin da zababben Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani zai yi a Jihar kowa zai yi Dariya. Alhaji Ahmed Maiyaki, ya bayyana …
Read More »ZAN YI WA KOWA ADALCI -GWAMNA UBA SANI
…Zamu yi aiki tare da kowa …Za mu Gina Al’umma DAGA IMRANA ABDULLAHI Sabon zababben Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya bayyana cewa zai yi wa kowa adalci a lokacin tafiyar da jagorancin Jihar Kaduna da Allah ya bashi. Sanata Uba Sani ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »ZA MU KAFA GWAMNATI TA JAMA’A BAKI DAYA – SANATA UBA SANI
….Gwamna Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’I Gida Daya Kawai Yake Da Shi A Kaduna DAGA IMRANA ABDULLAHI Sanata Uba Sani, dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna ne karkashin jam’iyyar APC ya yi kira ga daukacin al’umma da a cire duk wani bambancin da ke tsakanin Juna domin Ya dace mu …
Read More »