Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da sabon Tsarin Ci Gaban Jihar Zamfara na 2025 zuwa 2034, wani tsari mai dogon zango da aka gina bisa bincike, bayanai, da tattaunawa da ƙwararru domin sake fasalin jihar a shekaru goma masu zuwa. An gabatar da shirin ne a sakateriyar JB Yakubu …
Read More »Ana Siyasar Bakin Ciki A APC’n Jihar Zamfara – Bashir Nafaru
….Jihar Zamfara Na Bukatar Addu’a Ne domin Jihar Na Cikin wani Ciwo Alhaji Bashir Nafaru Talatar Mafara, Dan takarar ne da ya tsayawa jam’iyyar ADC takarar Dan majalisar tarayya a zaben da ya gabata a 2023, kuma Dan takarar majalisar tarayya a halin yanzu a jam’iyyar ADC a shekarar 2027 …
Read More »Gwamna Lawal Ya Gabatar da Kasafin Naira Biliyan 861 Ga Majalisar Dokokin Jihar Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gabatar da ƙudirin kasafin kuɗi na shekarar 2026 mai darajar Naira Biliyan 861 ga Majalisar Dokokin Jihar, inda ya bayyana shi a matsayin taswirar sauyi da kuma shaida cewa Zamfara na kan hanyarta ta tashi tsaye da ƙarfi. An gabatar da kasafin ne …
Read More »Bincike Ya Nuna Cewa Ƙungiyar Da Ta Zargi Gwamna Lawal Da Yi Wa ’Yan Bindiga Afuwa Ta Bogi Ce
An gano cewa zargin da ake yaɗawa cewa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi afuwa tare da sakin ‘yan bindiga da aka yanke wa hukunci ba shi da tushe kwata-kwata, bayan cikakken bincike da jaridar PremiumTimes ta gudanar kan batun da ya tayar da ƙura a kafafen yaɗa …
Read More »Jihar Zamfara Na Da Rinjaye A Fannin Noma, Inji Gwamna Lawal A Taron AIF Na Morocco
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake jaddada wa duniya cewa Jihar Zamfara na da babbar damar bunƙasa harkokin noma, yana mai cewa noma ne ginshiƙin ci gaban tattalin arzikin jihar da Arewa maso Yamma gaba ɗaya. Gwamna Lawal ya yi wannan bayani ne yayin da ya halarci Babban …
Read More »ZAMFARA APC MOURNS UMAR SARKIN FADA MORIKI’s DEATH.
INNALILLAHI WAINNA ILAIHI RAJIUN It is with a heavy heart that the Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC under the Chairmanship of Hon. Tukur Umar Danfulani announces the gruesome killing of Hon Umar S/Fada Moriki who was killed in the early hours of today, Saturday (15/11/2025) …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yan Sanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada aniyar gwamnatin sa na ci gaba da tallafa wa Rundunar ’Yan Sanda domin inganta ayyukansu a faɗin jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Litinin yayin da ya karɓi baƙuncin Sakataren Zartarwa na Hukumar Tallafa wa Harkokin ‘Yan Sanda ta Ƙasa (NPTF), …
Read More »Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu -Gwamna Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa samun lambar yabo ta “Gwamna Mafi Nagarta Na Shekara” daga jaridar LEADERSHIP babban ƙarfafawa ce gare shi domin ci gaba da gudanar da ayyuka masu tasiri ga al’ummar jihar. Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da ya karɓi takardar sanarwar kyautar …
Read More »Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara na Naira Biliyan 140
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa tana gudanar da manyan ayyukan raya ƙasa da darajarsu ta kai kusan Naira Biliyan 140 a faɗin ƙananan hukumomi 14 na jihar, a wani shiri da aka bayyana a matsayin sabon babi na farfaɗowa da ci gaban Zamfara. A cikin wata sanarwa da ya …
Read More »Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT
Daga Imrana Abdullahi Jihar Zamfara ta samu babban ci gaba a fannin gudanar da harkokin kuɗi, inda rahoton BudgIT ya nuna cewa jihar ta haura daga matsayi na 36 a 2023 zuwa matsayi na 17 a 2025, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal. Wannan sabon rahoto na 2025 State of …
Read More »
THESHIELD Garkuwa