Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa shirin ceto jihar sa daga halin da take ciki, wato “Rescue Mission” yana tafiya yadda ya dace kuma yana haifar da gagarumin sakamako. A ranar Laraba, gwamnan ya kai ziyarar aiki a Ƙaramar Hukumar Shinkafi domin duba manyan ayyukan da gwamnatin …
Read More »APC SUCCESSFULLY KICKS-OFF E-REGISTRATION TRAINING OF MEMBERS IN ZAMFARA STATE
By; Imrana Abdullahi The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has today successfully commenced the training of supervisors and ward agents on e-registration of its members throughout the state. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to news men …
Read More »Tarayyar Turai Ta Ɗauki Nauyin Shirin Zaman Lafiya Na Kuɗi Yuro Miliyan 5.1 A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da wani sabon gagarumin shirin Tarayyar Turai da darajar sa ta kai ma tsabar kuɗi Yuro Miliyan 5.1, wanda aka tsara domin ƙarfafa zaman lafiya, kwanciyar hankali da juriyar al’umma a yankunan da rikice-rikice suka fi shafa a Zamfara da Katsina. An …
Read More »Zamfara Ce Ta Ɗaya A Yankin Arewa Maso Yamma A Fannin Cibiyoyin Kula Da Lafiya A Matakin Farko
Jihar Zamfara ta zama zakara a fannin kula Cibiyoyin kula da kiwon lafiya a matakin farko a duk faɗin yankin Arewa maso Yammacin ƙasar nan. Sunan Zamfara ya fito ne a lokacin wani taron karramawa na Hukumar kula da cibiyoyin lafiya a matakin farko PHC, wanda ya gudana a …
Read More »Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Sabon Tsarin Ci Gaban Zamfara Na Shekaru 10
Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da sabon Tsarin Ci Gaban Jihar Zamfara na 2025 zuwa 2034, wani tsari mai dogon zango da aka gina bisa bincike, bayanai, da tattaunawa da ƙwararru domin sake fasalin jihar a shekaru goma masu zuwa. An gabatar da shirin ne a sakateriyar JB Yakubu …
Read More »Ana Siyasar Bakin Ciki A APC’n Jihar Zamfara – Bashir Nafaru
….Jihar Zamfara Na Bukatar Addu’a Ne domin Jihar Na Cikin wani Ciwo Alhaji Bashir Nafaru Talatar Mafara, Dan takarar ne da ya tsayawa jam’iyyar ADC takarar Dan majalisar tarayya a zaben da ya gabata a 2023, kuma Dan takarar majalisar tarayya a halin yanzu a jam’iyyar ADC a shekarar 2027 …
Read More »Gwamna Lawal Ya Gabatar da Kasafin Naira Biliyan 861 Ga Majalisar Dokokin Jihar Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gabatar da ƙudirin kasafin kuɗi na shekarar 2026 mai darajar Naira Biliyan 861 ga Majalisar Dokokin Jihar, inda ya bayyana shi a matsayin taswirar sauyi da kuma shaida cewa Zamfara na kan hanyarta ta tashi tsaye da ƙarfi. An gabatar da kasafin ne …
Read More »Bincike Ya Nuna Cewa Ƙungiyar Da Ta Zargi Gwamna Lawal Da Yi Wa ’Yan Bindiga Afuwa Ta Bogi Ce
An gano cewa zargin da ake yaɗawa cewa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi afuwa tare da sakin ‘yan bindiga da aka yanke wa hukunci ba shi da tushe kwata-kwata, bayan cikakken bincike da jaridar PremiumTimes ta gudanar kan batun da ya tayar da ƙura a kafafen yaɗa …
Read More »Jihar Zamfara Na Da Rinjaye A Fannin Noma, Inji Gwamna Lawal A Taron AIF Na Morocco
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake jaddada wa duniya cewa Jihar Zamfara na da babbar damar bunƙasa harkokin noma, yana mai cewa noma ne ginshiƙin ci gaban tattalin arzikin jihar da Arewa maso Yamma gaba ɗaya. Gwamna Lawal ya yi wannan bayani ne yayin da ya halarci Babban …
Read More »ZAMFARA APC MOURNS UMAR SARKIN FADA MORIKI’s DEATH.
INNALILLAHI WAINNA ILAIHI RAJIUN It is with a heavy heart that the Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC under the Chairmanship of Hon. Tukur Umar Danfulani announces the gruesome killing of Hon Umar S/Fada Moriki who was killed in the early hours of today, Saturday (15/11/2025) …
Read More »
THESHIELD Garkuwa