Home / News / Yan Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Sun Tsige Shugaba Da Mataimakinsa

Yan Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Sun Tsige Shugaba Da Mataimakinsa

Mustapha Imrana Abdullahi
Biyo bayan tafasar da al’amuran siyasa suka yi a majalisar dokokin Jihar Kebbi da ke arewacin tarayyar Najeriya yasa a halin yanzu yan majalisar suka yanke shawarar zaben wani shugaban majalisar da mataimakinsa.
Wanda yan majalisar suka zaba sun hada da Honarabul Mohammed Abubakar Lolo da Muhammad Usman Ankwai matsayin sababbin shugaban majalisa da mataimakinsa.

About andiya

Check Also

GWAMNATIN TINUBU TA WUCCIN GADI CE – ATIKU

Daga Imrana Abdullahi A wani kokarin kara fadakar da dimbin yayan jam’iyyar PDP mutumin da …

Leave a Reply

Your email address will not be published.