Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya shaidawa tawagar Gwamnatin tarayya da suka zo Katsina domin jajantawa mutanen Jihar Katsina game da sacewa a lokacin da aka tarwatsa daliban makarantar sakandare ta GSSS Kankara cewa ya zuwa yanzu suna …
Read More »Daily Archives: December 13, 2020
Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara
Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara Mustapha Imrana Abdullahi A garin Kankara hedilwatar Karamar hukumar Kankara da ke cikin Jihar Katsina dimbin Daruruwan Mata sun fito domin jagorantar Zanga Zanga game da batun sace masu yaya da aka yi a wata makarantar sakandare da ke garin. Su dai matan …
Read More »A Kaduna Abin Jiya Zai Dawo Ne
Akwai Yuwuwar Saka Dokar Hana Fita A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta gargadi jama’a game da yuwuwar sake shiga dokar hana fita kashi na biyu madamar mutane ba su kiyaye da ka’idojin hana dauka da yada cutar Korona ba. Bayanin …
Read More »