Home / 2020 / February (page 4)

Monthly Archives: February 2020

An Sanya Dokar Hana Fita Ta Kwana Uku A Bayelsa

Jami’an tsaron yan sanda a Jihar Bayelsa karkashin jagorancin Uche Anozia ta bayyana cewa sun sa dokar hana fitar ne sakamakon irin yadda tashin tashina ta barke a babban birnin Jihar na Yenagoa jim kadan bayan Dauye Diri na PDP ya karbi takardar lashe zabe daga hukumar zabe ta INEC. …

Read More »

Buhari Ya Dakatar Da Shugaban NBC, Modibbo

Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari, ya dakatar da Darakta Janar na hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa Ishaq Modibbo Kawu, daga Ofis. Dakatarwar da tashar Talbijin ta AIT ta yada a ranar Juma’a, ta fara ne nan take kuma tana da dangantaka da batun cin hanci …

Read More »

Corps member sinks N 1.2m for community in Sokoto

A 25-year old, Batch ” A”, 2019/2020  Corps member, serving in Sokoto State, Miss Okonkwo Ifeoma Cheta, has sank a N 1.2 million  borehole for the Kauran Mallam Garba Community, Arkilla District, Wamakko Local Government in Sokoto State. Ifeoma, who hailed from Anambra State, is a Food Science and Technology …

Read More »

Sani Sha’aban Ya Samu Jikansa Na Farko

Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoto fitaccen dan kasuwa kuma dan siyasa mai taimakon jama’ Alhaji Muhammadu Sani Sha’aban Danburam Zazza, wanda ke Birnin madina a yanzu ya samu karuwar samun jikansa na farko. Murnar Samun jika na farko wanda Diyyar sa Asma’u Sha,aban ta haifa masa. An …

Read More »

An Kone Mutane 16 Har Lahira A Kauyen Kaduna

A Kalla mutane 16 ne aka tabbatar da mutuwarsu a kauyen Bakali da ke masarautar Fatika cikin karamar hukumar Giwa a Jihar Kaduna. Wannan lamari dai kamar yadda majiyar mu ta tabbatar mana cewa ya faru ne sakamakon irin mamayar da yan bindiga suka yi wa kauyen baki daya inda …

Read More »

Ina Neman Hakki Na Ne A Gaban Kotu – Musa Gashash

Daga  Imrana Kaduna Sardaunan matasan Nijeriya Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashas ya maka rundunar Sojin Nijeriya a gaban babbar Kotun Tarayya da ke da zamanta a Kaduna yana neman hakkinsa Mai Shari’a Alkaliyar babbar Kotun tarayya  Z. B Abubakar, ta karatu karar a lokacin wani zaman kotun da aka yi …

Read More »