Jami’an tsaron yan sanda a Jihar Bayelsa karkashin jagorancin Uche Anozia ta bayyana cewa sun sa dokar hana fitar ne sakamakon irin yadda tashin tashina ta barke a babban birnin Jihar na Yenagoa jim kadan bayan Dauye Diri na PDP ya karbi takardar lashe zabe daga hukumar zabe ta INEC. …
Read More »Monthly Archives: February 2020
Buhari Ya Dakatar Da Shugaban NBC, Modibbo
Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari, ya dakatar da Darakta Janar na hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa Ishaq Modibbo Kawu, daga Ofis. Dakatarwar da tashar Talbijin ta AIT ta yada a ranar Juma’a, ta fara ne nan take kuma tana da dangantaka da batun cin hanci …
Read More »APC Lawmaker executes people-oriented projects, in 9 months, in Sokoto
A Member of the Sokoto State House of Assembly, representing Gada East Constituency at the Sokoto State House of Assembly, on the platform of the All Progressives Congress (APC), Alhaji Kabiru Dauda Tsitse, has executed myriad of personal people -oriented projects, from June 2019, to date . Addressing newsmen in …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Cimma Matsaya a Game Da Daliban GGSS Kawo
Daga Imrana Kaduna Babbar Sakatariya a ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Uwargida S Yayi, ta bayyana wa iyayen daliban makarantar Sakandire ta Kawo irin matsayin Gwamnati game da daliban makarantar Yam mata da ke Kawo. Sakatariyar ta shaidawa taron da suka yi da iyayen yara cewa tuni aka sama wa daliban …
Read More »Corps member sinks N 1.2m for community in Sokoto
A 25-year old, Batch ” A”, 2019/2020 Corps member, serving in Sokoto State, Miss Okonkwo Ifeoma Cheta, has sank a N 1.2 million borehole for the Kauran Mallam Garba Community, Arkilla District, Wamakko Local Government in Sokoto State. Ifeoma, who hailed from Anambra State, is a Food Science and Technology …
Read More »Infoma Ya Fi Barayin Da Ke Cikin Daji Illa – Kabiru Charanchi
Mai ba Gwamnan Jihar Katsina shawara a kan harkokin siyasa Honarabul Kabiru Sha’aibu, ya bayyana cewa masu tseguntawa barayin cikin daji da ke daukar mutane da aka fi sani da Infoma sun fi na cikin dakin Illa. Kabiru Shu’aibu ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da kafar yada …
Read More »Gwamna El- Rufa’i Cikakken Mai Kishin Talakawa Ne – Dakta Shinkafi
Daga Abdullahi Dan Kaduna Wani mai rajin kare hakkin bil’adama da ke garin Kaduna Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana Gwamna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i, a matsayin Gwarzo cikakken dan kishin kasa mai kaunar ci gaban Talakawa a koda yaushe. Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana hakan ne a garin …
Read More »Sani Sha’aban Ya Samu Jikansa Na Farko
Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoto fitaccen dan kasuwa kuma dan siyasa mai taimakon jama’ Alhaji Muhammadu Sani Sha’aban Danburam Zazza, wanda ke Birnin madina a yanzu ya samu karuwar samun jikansa na farko. Murnar Samun jika na farko wanda Diyyar sa Asma’u Sha,aban ta haifa masa. An …
Read More »An Kone Mutane 16 Har Lahira A Kauyen Kaduna
A Kalla mutane 16 ne aka tabbatar da mutuwarsu a kauyen Bakali da ke masarautar Fatika cikin karamar hukumar Giwa a Jihar Kaduna. Wannan lamari dai kamar yadda majiyar mu ta tabbatar mana cewa ya faru ne sakamakon irin mamayar da yan bindiga suka yi wa kauyen baki daya inda …
Read More »Ina Neman Hakki Na Ne A Gaban Kotu – Musa Gashash
Daga Imrana Kaduna Sardaunan matasan Nijeriya Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashas ya maka rundunar Sojin Nijeriya a gaban babbar Kotun Tarayya da ke da zamanta a Kaduna yana neman hakkinsa Mai Shari’a Alkaliyar babbar Kotun tarayya Z. B Abubakar, ta karatu karar a lokacin wani zaman kotun da aka yi …
Read More »
THESHIELD Garkuwa