Home / 2020 / April (page 5)

Monthly Archives: April 2020

Covid-19: KDSG discharges one patient

Covid-19: KDSG discharges one patient Kaduna State Government has said that it has discharged one out of the six patients that was infected by the Covid-19 disease, from the Infectious Disease Centre. Commissioner for Health, Dr Amina Mohammed Baloni who broke the news on Wednesday, said that the patient has …

Read More »

Za A Koyar Da Yan Firamare Ta Rediyo A Kaduna

A kokarin ganin an ci gaba da bayar da ilimi ga yara a makarantun Firamare da ke Jihar Kaduna hukumar samar da ilimin bai daya ta Jihar ta fitar da tsarin jadawalin koyar da daliban Firamare da kafar yada Labaran rediyon Jihar Kaduna. Wannan jadawalin koyar da daliban na dauke …

Read More »

Na Gano Maganin Korona Bairus – Forofesa Ayodele 

Furofesa Ayodele Israel Adeleye daga Jihar Kaduna a tarayyar Nijeriya ya bayyana cewa ya gano maganin kwayar cutar Covid – 19 da ake kira Korona da ta addabi duniya a halin yanzu. Furodesa Ayodele ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a kaduna inda ya sha alwashin cewa yana …

Read More »

Ga Jadawalin Yadda Koyarwa Ta Rediyo Zai Kasance A Kaduna

 Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, na ganin ba a bar daliban da ke karatu a makarantun sakandare Jihar ba musamman masu karatu a ajin karshe na sakandaren da za su rubuta jarabawar fita. Hakan ne yasa Gwamnatin samar da wani tsarin …

Read More »

Yan Sanda Sun Gano Sunayen Manyan Yan Siyasa A Gidan Matsfa

Imrana Abdullahi Rundunar yan sanda ta kasa a Jihar Zamfara karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda Usman Nagoggo sun bayyana bankado sunayen wadansu manyan yan siyasa a gidan Matsafa. Kwamishina Usman Nagoggo ya bayyana cewa sun samu nasarar bankado wannan gidan ne sakamakon bayanan sirrin da rundunar ta samu. An dai …

Read More »