Home / 2020 / November (page 5)

Monthly Archives: November 2020

Babu Dan Siyasa Irin Balarabe Musa – Sama’ila Suleiman

Babu Dan Siyasa Irin Balarabe Musa – Sama’ila Suleiman Imrana Abdullahi Dan majalisar Wakilai ta tarayya mai wakiltar karamar hukumar Kaduna ta Arewa honarabul Sama’ila Suleiman ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Sama’ila Suleiman ya ce hakika daya da daya idan za a …

Read More »

Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ?

Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ? Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan jam’iyyar APC a Jihar Kaduna ya bayyana abin da Gwamnonin arewacin Nijeriya suka yi a matsayin abin kunya na rashin zuwa Sallar Jana’izar ta tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa. Alhaji Yahaya Ji Sambo ne ya …

Read More »

An Kama Mutane Uku Da Ke Yada Bayanan Karya A Kaduna

An Kama Mutane Uku Da Ke Yada Bayanan Karya A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamishinan kula da harkokin tsaro da al’amuran cikin gida Malam Samuel Aruwan sun yi nasarar kama wadansu mutane uku da suke yada bayanan karya wai za a kai hari a wani  …

Read More »

Keke Napep, Okada riders urged to be ambassadors of peace

As part of efforts to engender the desired level of peace and tranquility in Southern Kaduna, a Non Governmental Organization, ‘Global Peace Foundation’ (GPFN), has organized a town hall meeting for commercial tricycle and motorcycle operators in Kafanchan and its environs. The town hall meeting was intended to sensitise especially, …

Read More »

An Yi Rashin Babban Gwarzo Mai Kishin Kasa – Ramalan Yero

An Yi Rashin Babban Gwarzo Mai Kishin Kasa – Ramalan Yero Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Muktar Ramalan Yero ( Dallatun Zazzau)  ya bayyana rasuwar tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Abdulkadir Balarabe Musa a matsayin wani babban rashin da zai yi wahalar cikewa. Tsohon Gwamna Mukatar Ramalan …

Read More »

Allah Ya Yi Wa Alhaji Balarabe Musa Rasuwa

 Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu a halin yanzu daga cikin garin Kaduna na cewa tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, ya rasu. Bayanin rasuwar tasa ya fito daga tsohon ssnatan yankin Kaduna ta tsakiya kwamared Shehu Sani da ya rubuta sanarwar mutuwar a shafinsa na tuwita …

Read More »