Home / 2020 (page 20)

Yearly Archives: 2020

An Karyata Zargin Da Ake Wa Kungiyar TOAN

An Karyata Zargin Da Ake Wa Kungiyar TOAN Imrana Abdullahi Shugabannin kungiyar masu Baburan haya masu kafa uku da ake kira “TOAN” reshen Jihar Kaduna sun Karyata zargin da ake yadawa cewa wai suna buga rasidin da suke Sayarwa yayan kungiyar a dukkan tashoshin da ake daukar fadinja. Sakataren kula …

Read More »

Yan bindiga sun sace amarya a Katsina

Yan bindiga sun sace amarya a Katsina Wasu ‘yan bindiga sun shiga garin Kafin Soli, karamar hukumar Kankiya jihar Katsina, suka sace amaryar wani mutum mai suna Ahmad Muhammad. Mazauna yankin sun fada wa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun shiga garin ne da misalin karfe 12 na yau Laraba, …

Read More »

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Nada Ahmed Nuhu Bamalli Sarkin Zazzau

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Nada Ahmed Nuhu Bamalli Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta bada sanarwar nadin Jakada Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin sabon Sarkin Zazzau. Kamar yadda sanarwar da kwamishinan ma’aikatar kananan hukumomi Jafaru Ibrahim Sani ya fitar a garin …

Read More »