Imrana Abdullahi Tsohon shugaban majalisar wakilai ta tarayya Alhaji Ghali Umar Na’Abba, ya bayyana Gwamnoni a tarayyar Najeriya a matsayin wadanda suka kashe tsari da tanaje – tanajen Dimokuradiyya a Najeriya. Alhaji Umar Na’Abba, ya ce sakamakon son zuciyar da Gwamnonin ke nuna wa ne ya sa babu wata Dimokuradiyya …
Read More »Daily Archives: June 21, 2021
Borno Wuri Ne Mai Ingantaccen Tsaro Fiye Da Shekarun Baya – Farfesa Marte
Imrana Abdullahi Shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin Jihar Borno Farfesa Isa Husseini Marte, ya bayyana Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum a matsayin hazikin shugaba mai rikon gaskiya da Amana tare da aiki tukuru. Farfesa Isa Marte ya bayyana hakan ne a cikin wani shirin tattaunawa da aka yi da shi na …
Read More »