Borno State Governor, Babagana Umara Zulum has directed a scholarship for about 100 indigenes of Borno to study Quantity Surveying in different institutions across the country. Zulum gave the directive on Wednesday while declaring open a two days workshop organised by the Nigerian Institute Of Quantity Surveyors (NIQS) with the …
Read More »Daily Archives: June 3, 2021
Za Mu Ci Gaba Da Bunkasa Tattalin Arziki Da Duk Fannonin Rayuwa Baki Daya – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Aminu Bello Masari ya kara jaddada kudirin ta na ganin fannin tattalin arziki da rayuwar jama’a ya ci gaba da bunkasa. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi wajen bikin ranar Jihar Katsina a kasuwar duniya …
Read More »Na Amfana Da Ci Gaban Da Sardauna Ya Kawo – Oshiomhole
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Edo kwamared Adam Aliyu Oshiomhole ya bayyana cewa ya na daga cikin mutanen da suka amfana da irin ayyukan da marigayi Sardaunan Sakkwato Sa Ahmadu Bello ya aikata domin ci gaba Nijeriya da kasa baki daya gaba. Adam Oshiomhole ya bayyana hakan ne lokacin …
Read More »Wamakko commiserates Kasuwar Daji Market Fire victims in Sokoto
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman,Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko has commiserated with the victims of the Kasuwar Daji, Sokoto, Market Fire disaster, who have lost assorted properties believed to be worth billions of millions of Naira. In a statement …
Read More »Holy Ka’aba’s imam visits Zulum, says we monitor your achievements from far
Prof. Hassan Abdulhamid Bukhari, a Saudi academic and one of the Imams leading congregational prayers at the Holy Ka’ba (masjid Al-Haram) in Makkah, has paid a visit to Borno Governor, Professor Babagana Umara Zulum. The visit held on Wednesday evening at the Government House, Maiduguri. Imam Bukhari, …
Read More »Arewa: Gwamna Tambuwal Baya Da Abokin Husuma Akan Neman Mulkin Najeriya
Gwamna jahar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal bai da wani abokin husuma ko jayayya ko hayaniya a duk yankin Arewa maso yamma saboda yana neman wata kujerar mulki a 2023. Jita jita da wata kafar yada labarai mallakar wasu yan siyasa take yadawa, karya ne, neman suna ne, don kuwa …
Read More »