MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Shugaban kungiyar al’ummar Yarbawa da ke Arewacin Najeriya da Abuja,Ambasada Mohammed Arigbabuwo, ya yi kira ga daukacin al’ummar Yarbawa da su tabbatar sun bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga tsohon Gwamnan Jihar Legas, Jagaban Bola Ahmed Tinubu domin cimma Burinsa na zama shugaban kasa …
Read More »Daily Archives: February 25, 2022
We won’t allow ABU’s cherished values to diminish – Col. (rtd) Sani Bello
Ahmadu Bello University over the years earned for itself great values because of its known academic excellence and that such cherished glory should not be allowed to diminish, elder statesman Col. (rtd) Sani Bello has said. Col. Bello, a one-time Military Governor of old Kano State between 1975 and …
Read More »AKWAI INGANTACCEN TSARIN TSARO A KASUWAR DUNIYA TA KADUNA – FATIMA
IMRANA ABDULLAHI AN bayar da tabbacin samun ingantaccen tsarin kula da harkokin tsaron dukiya,lafiya da rayukan jama’a lokacin gudanar da cin kasuwar duniyar kasa da kasa da za a bude gobe Asabar a Kaduna. Shugabar kwamitin yada labarai Hajiya Fatima Abdullahi da Kanar Jibril Hassan mai ritaya duk sun bayar …
Read More »