IMRANA ABDULLAHI AN bayyana Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle, a matsayin wanda ya fi kowa kishin Jihar Zamfara tare da al’ummarta baki daya. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, mai ba Gwamnan shawara a kan harkokin hulda da kasashen waje ne ya bayyana hakan lokacin da yake mayar da martani …
Read More »Daily Archives: February 18, 2022
BA ZAMU AMINCE DA CIN MUTUNCIN YAN AREWA A JIHAR ONDO BA – SHATTIMA YERIMA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kungiyar matasa masu tuntuba ta arewacin Najeriya (AYCF) ta gargadi Gwamnan Jihar Ondo, Rotimi Akeredelu “bisa iron yadda a kwanan nan aka rika gallazawa yan Arewa a Jihar”. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da ke dauke da sa hannun shugaban kungiyar na …
Read More »CI GABAN NAJERIYA SAI MUN GYARA HALAYEN MU DA RIKE GASKIYA DA AMANA – INJINIYA KAILANI
SAKAMAKON ZARGE ZARGEN DA DIMBIN JAMA’A SUKE YI DAGA BANGAREN HAGU DA DAMA A KAN BATUN SHIGOWA DA GURBATACCEN MAI DAGA KASAR “BELGIUM” ZUWA NAJERIYA, INDA HAR YA KAI GA WASU NA ZARGIN CEWA ANA SON A RUFAWA WADANDA SUKA AIKATA WANNAN AIKIN NE SABODA ANA GUDUN KADA WADANDA SUKA …
Read More »Zulum gives N100m business grant to 152 youths who renounced thuggery
… To sponsor their 152 children in schools After organizing for them, one month of intensive practical training on entrepreneurship, Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum on Friday presented N100m to 152 reformed youths who were prominent members of a violent political thuggery group code named …
Read More »Meet teenager who writes Holy Quran in 3 months
From Abubakar Sadiq System, Zaria Sumayyah Shu’aibu Salisu is an 18 year old teenager in Zaria who memorized and writes the Holy Quran up head. Born in Jega, Kebbi state , Sumayyah is the 3rd daughter of Nigerian-Saudi based Sheikh who returned to Nigeria after completing his …
Read More »