MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI KUNGIYAR Mata masu fadakarwa a samu zaman lafiya a kowane irin mataki mai suna “Women for peace in Nigeria” ta yi kira ga Gwamnati, da daukacin kungiyoyi da su kara zage damtse domin tabbatar da zaman lafiya a dukkan sako da lungun kasar baki daya. Shugabar kungiyar …
Read More »Daily Archives: February 1, 2022
MASARI AYI HATTARA DA AIKIN RAJISTAR ZABE A JIHAR KATSINA – MELA MASKA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Wani jigon al’umma a Jihar Katsina Alhaji Rabi’u Lawal Maska da ake kira “Rabe Mela” ya yi kira ga hukumar zabe da sauran masu ruwa da tsaki a fadin tarayyar Najeriya musamman Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari da su mayar da hankali game da irin yadda …
Read More »