MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya Karyata wani rahoton da ake danganta wa da shi cewa wai wani yanki ba zai iya cin zaben shugaban kasa ba idan jam’iyyar PDP ta tsayar da dan takara daga yankin. A cikin wata takardar da ke dauke da …
Read More »Daily Archives: March 22, 2022
MUHAMMAD SANI DATTIJO YA KADDAMAR DA TAKARARSA A KADUNA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A wani gangamin taron magoya baya kwamishinan ma’aikatar kasafin kudi da tsare tsare na Jihar Kaduna Mohammad Sani Abdullahi Dattijo ya kaddamar da takararsa domin neman APC ta tsayar da shi Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar. A wajen babban taron da ya jagoranci gangamin magoya bayansa a …
Read More »Thirty-four confirmed dead in Kaura LGA attacks.
…Two military personnel among casualties ….Several injured, scores of houses and shops burnt. Security agencies have reported to the Kaduna State Governmen that after search operations and detailed checks, 34 people have been confirmed dead following Sunday’s attack in Kaura local government area. According to the report, …
Read More »Kaduna Journalists Car Stolen At APC Secretariat
A Golf 3 car; American model with plate number LSD-516-HB, belonging to the Political Editor of the New Nigerian Newspaper (NNN), Amos Mathew has been stolen. The black colour Golf was suspected to have been stolen by unknown person. The stolen vehicle was parked in front of the All Progressives …
Read More »ZAMFARA APC INAGURATED EXCO
….ZAMFARA APC EXCO INAUGURATED, CHARGED TO BE REDEDICATED TO PROMOTE PEACE AND DEVELOPMENT OF THE PARTY AND THE STATE Chairman of Zamfara state chapter of the All Progressives Congress APC, Hon. Tukur Umar Danfulani today swore in all the 35 executive members of the party in the state with …
Read More »HARUNA A G YA KOMA GIDA PDP A KADUNA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Tsohon babban akanta Janar na Jihar Kaduna da ya fi kowane akanta Janar dadewa a kan mukamin Alhaji Dokta Haruna Yunusa Sa’id Kajuru, ya bayyana cancanta, kokari, iya aiki da sanin ciki da wajen Jihar a matsayin ma’aunin da za a yi amfani da shi a zabe …
Read More »