Bayanan da ke fitowa daga babban birnin tarayyar Najeriya ABUJA na cewa, sabanin irin yadda ministar kudi, kasafin kudi da tsare – tsare, Zainab Ahmad, ta ce wai ba su da masaniyar cewa babban Bankin Najeriya (CBN) sai sake Fasalin takardun kudin Kasar guda uku, amma babban …
Read More »