Home / 2022 (page 47)

Yearly Archives: 2022

SANATA BELLO HAYATU GWARZO YA LASHE ZABEN SHIYYAR AREWA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sanata Attai  Idoko Ali da ya jagoranci zaben mataimakin shugaban jam’iyyar PDP shiyyar Arewa maso Yamma ya bayyana Sanata Bello Hayatu Gwarzo a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 426. Yayin da wanda yazo na biyu Ibrahim Jamo ya samu kuri’u dari uku da sha uku …

Read More »

2023 : SHEKARA CE TA KETARE SIRADI – HAYATU – DEEN

    MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI   An bayyana shekarar 2023 a matsayin wata shekara da za ta zama ta Ketare siradi a matsayin Najeriya.   Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP Muhammad Hayatu – deen, ya bayyana hakan lokacin da yake yi wa yayan jam’iyyar bayanin dalilinsa na tsayawa …

Read More »

ZAN HADA KAN YAN NAJERIYA – BUKOLA SARKI

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP Sanata Dokta Abubakar Bukola Sarki ya tabbatarwa masu zaben tantakarar shugaban kasa (deliget) a Jihar Kaduna cewa in sun bashi damar ya zama dan takarar har nasara ta samu ya zama shugaban Najeriya zai hada kan daukacin yan Najeriya …

Read More »

Terrorism: CNG welcomes UK action against IPOB 

The Coalition of Northern Groups (CNG) has welcomed the decision of the United Kingdom government to finally accept Nigeria’s classification of the Indigenous People of Biafra, IPOB, as a terrorist organisation. “We recall that following widespread killings, destructions and other acts of lawlessness, the Nigerian government had designated IPOB a …

Read More »