Home / 2022 (page 50)

Yearly Archives: 2022

AN YI TARON TATTAUNAWA KAN ZAMAN LAFIYA A KADUNA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an samu kyakkyawar dangantaka a tsakanin mabiya addinai daban daban, an gudanar da taron tattaunawa na shugabannin addinai a Kaduna da ke tarayyar Najeriya.  Taron tattaunawar dai kungiyar “Action Aid” ce ta shirya shi tare da hadin Gwiwar “Global Peace Development, da tallafin asusun …

Read More »

ZAN MAGANCE MATSALAR TSARO A NAJERIYA – WIKE

….Ya Ba Yan Gudun hijira Tallafin Naira Miliyan Dari Biyu A Kaduna MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Ribas Mista Nyeson Wike ya bayyana cewa babban kudirinsa in zama shugaban tarayyar Najeriya shi ne ya magance matsalar tsaron da ke addabar kasar a matakin farko. Nyeson Wike ya bayyana hakan ne …

Read More »