IMRANA ABDULLAHI ALHAJI Dokta Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna ya bayyana cewa manufar kungiyar ita ce su ciyar da baki dayan nahiyar Afrika da wadataccen abinci. Aliyu Muhammad Waziri ya bayyana hakan ne a wurin bikin kaddamar da shugabannin kungiyar Noman Zamani ta kasa NAMCON reshen Jihar Katsina …
Read More »Yearly Archives: 2022
AN GARGADI MASU KOKARIN MATSAWA MASU ZABEN DAN TAKARA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kwamitin shirya zaben dan takarar da zai tsayawa jam’iyyar APC takarar shugaban kasa a tarayyar Najeriya sun bayyana gargadi karara ga masu kokarin matsawa masu zaben dan takara su rubuta sunan da suke bukata sabanin irin tanaje tanajen zaben ya tanadar. A lokacin da aka fara gudanar …
Read More »YAN TAKARA 14 ZA SU FAFATA A ZABEN DAN TAKARAR SHIGABAN KASA A APC
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Jagororin kwamitin shirya zaben dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC domin tsayawa zaben shekarar 2023 sun bayyana cewa ya zuwa yanzu yan takara Goma sha hudu ne 14 za su fafata a zaben. Bayan da aka samu yawan yan takara mutum Tara da suka bayyana janyewarsu …
Read More »YAN TAKARA 23 ZA SU FAFATA A ZABEN FITAR DA SHUGABAN KASA A APC
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana wa duniya tare da dimbin jama’ar da suka halarci babban taron fitar da dan takarar da zai tsayawa jam’iyyar APC talarar shigaban kass cewa yan takara 23 ne za su fafata a zaben fitar da Gwanin. Gwamnan Jihar Kebbi Abibakar Atiku Bagudu ne ya bayyana …
Read More »LAWAN WILL MAKE A GOOD PRESIDENT’ – Senator Sani Musa.
Senator representing Niger East at the Senate of the National Assembly has declared that Senate President Ahmad Lawan wịll make a very good President if elected or affirmed through consensus during today’s All Progressives Congress Presidential Primaries scheduled for Eagle Square in Abuja. In a statement Signed by …
Read More »Destruction of Okada Bikes in Lagos targets North, unacceptable, CNG warns
The Coalition of Northern Groups (CNG) has warned that the ongoing seizure and destruction of Okada motorcycles directed by the Lagos State government solely targets northern operators and therefore completely unacceptable. The CNG in a statement by its Spokesperson, Abdul-Azeez Suleiman noted that it is rash, …
Read More »I HAVE ANOINTED NO ONE, THERE SHALL BE NO IMPOSITION, SAYS PRESIDENT BUHARI
President Muhammadu Buhari, Monday afternoon cleared all doubts about where he stands on the choice of a presidential candidate for the governing All Progressives Congress, APC, declaring before the party’s 14 governors of northern states that he has “no preferred candidate,” and has “anointed no one,” and is determined …
Read More »More Northern Groups hit governors over power shift comment
More Groups from the North continue to show anger against the announcement of the 11 Northern governors in the All Progressives Congress, APC that power should shift to the South by asking all Northern aspirants to withdraw. The recent reaction came from the Arewa Defendants Forum ADF, …
Read More »Again, Zulum named Nigeria’s Governor of the Year by Champion Newspaper
… Marte in Lagos for tomorrow night For the umpteenth time, Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum, has been declared Nigeria’s Governor of the Year, this time by Daily Champion Newspaper. Champion is of Nigeria’s prominent national dailies, established by Chief Emmanuel Iwuanyanwu from the southeastern …
Read More »NAMCON INAUGURATES KATSINA STATE OFFICIALS
By Our Reporter National president of National Agricultural Mechanization co- operative society of Nigeria Alhaji Aliyu Muhammad Waziri (Santurakin) Tudun wada Kaduna has said that their target is to feed the whole of Africa. Aliyu Muhammad Waziri said In an efforts to boost the economic activity …
Read More »