In an effort to put smile on the faces of Kano state indegent that are about to finish Secondary schools the Kano State Executive Council has approved N1,403,936,600.00 billion for the sponsorship of 60,871 qualified indigent secondary schools’ students for various secondary school examinations, comprising NECO, NABTEB, NBAIS and SSCE. …
Read More »Daily Archives: May 18, 2023
Unlawful dismissal: Court orders NDA to reinstate nine cadets
The Federal High Court sitting in Kaduna has ordered the Nigerian Defence Academy (NDA) to reinstate nine cadets of 67 Regular Course ‘unlawfully’ dismissed by the academy authorities after their Presidential commissioning on October 5, 2019, and award them their degrees. This was even as the Temple of …
Read More »Za Mu Kakkabe Matsalar Masu Kwacen Waya A Funtuwa – Lawal Sani
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin al’umma baki daya da su tashi tsaye wajen bayar da gudunmawarsu domin a kawar da matsalar lalacewar tarbiyya wadda ta haifar da wasu matasa suka dauki halayyar yi wa jama’a kwacen wayoyin hannu. Shugaban karamar hukumar Funtuwa da ke Jihar Katsina Malam …
Read More »Asmau’s Leadership Refurbishes Council’s Vehile Through Partnership
By Abdulwaheed Olayinka Adubi The long abadoned 14-Seaters Toyota Hiace Bus of the Nigeria Union of Journalists (NUJ), Kaduna council, has been revived by the leadership of Asma’u Yawo Halilu. The feat came to reality with the support of the Nigerian Breweries plc, with the aim to easing the …
Read More »Shugabancin NUJ Na Kaduna Ya Gyara Motar Kungiyar Ta Hanyar Hadin Gwiwa
Wata motar da ta dade da ajiyewa tare da an gyara ta ba kirar Toyota Bas mai cin mutane 14 ta kungiyar yan jarida reshen Jihar Kaduna (NUJ), tuni aka gyara ta bisa jagorancin Asma’u Yawo Halilu. Aikin gyaran ya tabbata ne tare da hadin Gwiwar kamfanin barasa na Najeriya, …
Read More »YADDA LAMIDI APAP YA SHA DA KYAR A KOTUN ABUJA
Sakamakon irin yadda al’amura suka kasance tun bayan kammala zaben shugaban kasa na shekarar 2023 da ya gabata, jam’iyyar Lebo ta shiga cikin wani hali na tsaka mai wuya Inda aka samu wadansu bangarori biyu masu ikirarin cewa suke da shugabancin jam’iyyar a mataki na kasa. Kamar dai yadda lamarin …
Read More »Likitoci Masu Neman Kwareww Sun Shiga Yajin Aiki A Najeriya
Sakamakon irin yadda aka samu kudewar al’amuran kula da walwalar Likitoci musamman masu neman kwarewa a tarayyar Najeriya ya sa kungiyar tasu ta bayar da sanarwar tafiya yajin aikin gargadi na kwanaki Biyar daga yau Laraba zuwa ranar litinin 22 ga wannan watan. Kamar dai yadda bayanai suka gabata Likitocin …
Read More »