DAGA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa tun da daman can shi dan kasuwa ne zai ci gaba ne da harkokinsa na kasuwanci kamar yadda ya saba. Gwamna Muhammad Bello Matawalle ya bayyana hakan ne a cikin wani faifan bidiyon da aka yada wa duniya …
Read More »Daily Archives: May 27, 2023
Zababben Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya karbi takardun mika mulki
Kasa da awanni 48 da rantsar da zababben gwamnan jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal ya karbi takardun mika mulki a hukumance daga mataimakin gwamna mai barin gado Sanata Hassan Muhammad Nasiha wanda ya wakilci gwamna Bello Muhammad Matawalle mai barin gado. Dauda Lawal ya samu rakiyar mataimakinsa Mani Malam Mudi …
Read More »Sokoto APC transition committee organises special prayer for Monday swearing in event
By Suleiman Adamu, Sokoto A special prayer for the successful inauguration of the incoming APC led government in the state was yesterday organised by the party’s transition committee. Imams of various Juma’at and daily prayer mosques including scholars and stakeholders converged on Tinubu Hall, Gawon Nama Area, Sokoto where …
Read More »BUHARI YA YI WATSI DA MU – KUNGIYOYIN FULANI
Masu kiwon shanu a tarayyar Najeriya sun koka a ranar Alhamis a Abuja, inda suka zargi shugaban kasa Muhamadu Buhari da kyale su wajen kare rayuka da dukiyoyinsu a tsawon likacin mulkinsa. Sun yi ikirarin cewa Buhari a matsayinsa na mai kiwon shanu ya kamata ya hada masu kiwon shanu …
Read More »