DAGA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yabo, ya bayyana Gwamnan Jihar Sakkwato zababben Sanata Aminu Waziri Tambuwal a matsayin saukin shugaba mai kokari da aiki tukuru bisa niyyar al’umma ta ci gaba. Honarabul Atiku Muhammad Yabo ya ce shi a matsayinsa na wanda ya san Sanata Aminu Waziri …
Read More »Daily Archives: May 28, 2023
Sani-Bello hands over transition document to governor-elect, Bago
…Promises continued support for next administration As hours tickle down to the May 29 inauguration, Governor Abubakar Sani Bello of Niger State has handed over the transition document to the Governor-elect, Umar Mohammed Bago. The brief ceremony was performed at the Council Chamber of the Government House, …
Read More »LOKACIN BATA LOKACI, LADAN GANIN IDANU DA MUNAFUNCI YA WUCE – DIKKO RADDA
Daga Imrana Abdullahi Zababben Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda ya bayyana wa jama’ar Jihar da duniya baki daya cewa lokacin yin duk wani aiki ko wasu al’amura domin ganin idanu ya wuce. “Yin aiki domin munafunci, domin ganin idanu ko bata lokaci ya wuce a Jihar katsina” Duk …
Read More »Tallafin Mai Na Lalata Tattalin Arzikin Najeriya – Shugaban AfDB, Akinwumi
Dokta Akinwumi Adesina, Shugaban Bankin raya Kasashen Afirka (AfDB), ya ce tallafin man fetur yana kashe tattalin arzikin Najeriya, inda aka yi asarar dala biliyan 10 kadai a shekarar 2022. Adesina, wanda ya bayyana hakan a wani taron lakca da aka yi a Abuja, ya ce tallafin man fetur da …
Read More »WASU YAN TA’ADDAN YARBAWA SUN KWACE GIDAN REDIYON TARAYYA
Wasu ‘yan kungiyar Oodua Nation (Yoruba Agitators) sun yi garkuwa da gidan rediyon Amuludun FM 99.1 da misalin karfe 6 na safiyar Lahadi a Ibadan. Gidan rediyon na daya daga cikin na gwamnatin tarayya da kuma hukumar gidan rediyon tarayyar Najeriya FRCN. Sai dai An kama biyar daga cikinsu da …
Read More »MATAWALLE YA RUSA MAJALISAR ZARTASWA, YA SAUKE MASU MUKAMAN SIYASA
Gwamnan jihar Zamfara (mai barin gado) Bello Muhammad Matawalle ya amince da rusa majalisar zartarwa ta jihar tare da sauke duk wasu mukamai na siyasa daga mukamansu. An bayyana hakan ne a wata sanarwa da sakataren dindindin na majalisar zartarwa Dokta Lawal Hussein ya sanyawa hannu yana mai cewa rushewar …
Read More »