Daga Imrana Abdullahi Kwamared Gambo Ibrahin Tuge mai binciken kudi ne a matakin kasa na kungiyar direbobin Tankar Mai wato masu dakon man fetur ya yi kira da babbar murya ga Gwamnatin tarayya da a hanzarta lalubo wa al’ummar Najeriya da hanyoyin da za su samu saukin radadin cire tallafin …
Read More »Monthly Archives: July 2023
REMOVAL OF OIL SUPPORT; IN SEARCH OF PEOPLE’S EASY LIFE – AMINU IBRAHIM
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria Aminu Ibrahim is the head of A S Goronyo in Keke-Napep, he explained the issue of fuel subsidy that at the moment everyone sees it as an important matter to help everyone so find ways for the people to get relief. Yes, we are …
Read More »JAMI’A TA TABBATA A FUNTUWA – HONARABUL ABUBAKAR DANDUME
DAGA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Abubakar Muhammad dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume ya bayar da tabbacin cewa batun da ake yi na jami’ar kimiyyar kiwon lafiya da Gwamnatin tarayya ta kirkira tabbas an kammala magana za ta zauna a Funtuwa don haka kowa ya …
Read More »Stop indiscriminate littering the environment with solid waste to avert flood disaster and water borne diseases in communities – scientist warn citizens .
Science -climatologist from college of health science and technology, and the Director African climate reporters Comrade Nurudden Bello has warned citizens to as a matter of urgency stop indiscriminate littering the environment with solid waste, in order to avert food disasters and the spread of water borne diseases in …
Read More »Domin daidaito, adalci, Gwamna Radda ya amince da Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Tarayya da ta kasance a Funtua
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya karbi bakuncin tawagar hadin gwiwar al’ummar Funtua (Community-based Organisation) domin ziyara ta musamman a ranar Laraba, 5 ga watan Yuli, 2023, a masaukin Gwamnan Jihar Katsina dake Birnin Tarayya Abuja. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da …
Read More »MUN YI Allah wadai da SANARWA DA SHUGABAN MAJALISAR DATTAWA YA YI – ATIKU MUHAMMAD YABO
….TAMBUWAL A MATSAYIN MAI KISHIN KASA Najeriya a matsayin babbar kasa a duniya da mutanen da ke zaune a jamhuriyar kowa yake alfahari da cewa shi ba cima zaune bane kuma kowa na fatan ya rike ra’ayinsa domin samun abin da zai amfana shi tare da bayan da zai bari …
Read More »We Commends Gov Uba Sani Efforts – Hon Haske
By Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria Hon Ibrahim Shehu Haske, a prominent politician and Director Research planning and strategy Kaduna state All progressive congress , APC revealed that they must commend the efforts of Gov Uba Sani in moving Kaduna state forward in just one month of …
Read More »The Katsina Izalah Eye Foundation Has Successfully completed Eye Surgical Operations on 51 Eye Patients In The State.
The Chairman of the Foundation, Alhaji Ibrahim Dabo Bujawa disclosed this shortly at the end of the exercise carried out at Katsina Eye centre located at old market, Katsina. In a statement Signed by Hassan Muhammad TukurPublic Relations Officer-PRO Katsina Izalah Eye Foundation and made available to …
Read More »WE CONDEMN ANNOUCEMENT BY THE SENATE PRESIDENT – ATIKU MUHAMMAD YABO
….TAMBUWAL AS A NATION BUILDER Nigeria as a great country in the world and not people living in a Banana republic Some NGO’s in Nigeria under the leadership of Hon. Atiku Muhammad Yabo, has condemn in strong terms the double standard and announcement of the senate minority position which on …
Read More »Hukumar NBTE Na Neman Karin Kudade Don Ci Gaban Ilimin Fasaha
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna arewacin Najeriya Hukumar kula da ilimin fasaha ta tarayyar Najeriya (NBTE), ta roki Gwamnatin tarayya da ta ware karin kudade ga ilimin fasaha a kasar nan. Daraktan shirye-shirye na hukumar ta NBTE, Arch Ngbede Ogoh ne ya yi wannan roko a lokacin da ya jagoranci tawagar …
Read More »