Dangote Petroleum Refinery & Petrochemicals has recorded a major milestone in Nigeria’s energy history, exporting 44,000 barrels per day (b/d) of gasoline in March 2026, an achievement that has positioned Nigeria as a net exporter of petrol for the first time ever, with a surplus of approximately 3,000 b/d …
Read More »Yearly Archives: 2026
Gwamna Lawal Ya Amince Da Shirin Gaggawa Don Ceto Ilimi A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da wani shiri na musamman na kwanaki 120 domin magance manyan matsalolin da ke addabar tsarin ilimi a jihar. Gwamnan ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwa ta Jihar 65 a Gidan Gwamnati da ke Gusau a ranar Litinin, inda aka tattauna muhimman batutuwa …
Read More »World Bank Advice Risks Dragging Nigeria Back into Fuel Import Trap, Violates Petroleum Law — Energy Experts Warn
Energy experts have criticised recent recommendations by the World Bank urging Nigeria to deepen fuel importation and fully liberalise its downstream petroleum sector, warning that the advice is ill‑timed, economically regressive and in direct violation of the Petroleum Industry Act (PIA). An energy economist and professor, Ken Ife, faulted the …
Read More »HARIN TA’ADDANCI A BUKKUYUM: Gwamna Lawal Ya Bayyana Shi Da Aikin Rashin Imani
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana matuƙar alhini da jimami kan mummunan harin da ’yan bindiga suka kai a wasu ƙauyuka na Ƙaramar Hukumar Bukkuyum, wanda ya yi sanadin salwantar rayukan bayin Allah tare da jikkata wasu da dama. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da …
Read More »Auwalu Yaro Mai Kyau Na Taimakon Rayuwar Bil’adama Ne – Dokta Bashir Umar
…Mun Gamsu – Kabiru Jarumi Daga Imrana Abdullahi Dokta Bashir Umar Muhammad, Sakatare Janaral na tafiyar dan takarar Sanatan yankin Kaduna ta tsakiya Ambasada Shettima Usman Yerima, tafiyar da ake kira ( Capacity Movement) ya bayyana cewa sun je wajen taron da aka yi ne na dan majalisar dokokin Jihar …
Read More »Auwalu Yaro Mai Kyau Ya Biyawa Dalibai 200 Kudin Jarabawar WAEC Da NECO Karo Na Takwas
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna arewacin Najeriya An yabawa Gwamnan Jihar Kaduna Kwamared Sanata Uba Sani bisa irin yadda yake taimakawa ayyukan dan majalisar dokokin Jihar Kaduna Alhaji Auwalu da ake yi wa lakabi da Yaro Mai Kyau da ke wakiltar mazabar Unguwar Sanusi a karamar hukumar Kaduna ta Kudu a …
Read More »A Zabi Tinubu Da Uba Sani- Yusuf Kailani
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar dokokin Jihar Kaduna daga karamar hukumar Igabi kuma ɗan takarar majalisar dattawa a mazabar Kaduna ta tsakiya honarabul Yusuf Ibrahim Zailani ya yi kira da babbar murya ga daukacin al’ummar Jihar Kaduna da Najeriya baki daya da su sake zaben shugaba Bola Ahmed Tinubu …
Read More »CI GABAN AL’UMMA: Mataimakiyar Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Jinjina Wa Gwamnan Zamfara
Mataimakiyar Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya, Amina Mohammed, ta bayyana cewa Jihar Zamfara yanzu ta zama mai sauƙin isa ga masu zuba jari da abokan hulɗa, tare da jaddada cewa majalisar na shirye ta zama abokiyar hulɗa wajen bunƙasa jihar. Amina Mohammed ta yi wannan bayani ne yayin wata …
Read More »When the Compass Turns: Kwankwaso, Abba, and the Politics of Foresight
By Abdulkadir Ahmed Ibrahim, FNGE. (Kwakwatawa) Politics, like life, rarely moves in straight line. It bends, it twists, and at times, it humbles even the most confident actors. What once appeared firm becomes fluid, and what was seemed as a betrayal yesterday is today looked at as a wisdom. The …
Read More »Zamu Ci Gaba Da Taimakawa Mata Da Matasa
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Tahir Gambo Abubakar ya bayyana mata da cewa Kanne ne,Yayye ne, kuma mataye ne da suka kasance kashin bayan al’umma da gaba daya kowa ya san hakan don haka za’a ba su muhimmanci kwarai idan Allah ya kai mu gaci. Honarabul Tahir Gambo ya kara da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa