By Imrana Abdullahi Following the earlier statement by the Kaduna State Police Command, the Kaduna State Government provides this update on the incident at Mando Motor Park in the early hours of 5th April 2026. In a statement signed by the Honourable Commissioner for Information and Culture, Malam Ahmed Maiyaki, …
Read More »Yearly Archives: 2026
Easter Celebration: Tuareg President Congratulates Pastor Yohanna on Successful Completion of 40-Day Lent, Strengthens Ties
In an effort to have a peaceful co-existance between Tuareg President and Pastor Buru, the president Tuareg Congratulates Pastor Yohanna for Successful Completion of 40-Day Lent, just to Strengthens Ties In the spirit of Easter celebration and interfaith harmony, the National President of Tuareg Residents in Nigeria, Alhaji Ali Mohammed …
Read More »Na Shiga Cikin Farin Ciki Sosai Matuka Da Diyata Ta Haddace Littafin Allah – Shaikh Musa Asadussunnah
Daga Imrana Abdullahi Shaikh Musa Yusuf Asadussunnah ya bayyana cewa ya shiga cikin matukar farin ciki da annashuwar da ba ta da iyaka ranar da yarsa da ya haifa ta haddace littafin Allah. Shaikh Asadussunnah ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai jim kadan bayan …
Read More »Na Je Dakin Allah A Saudiyya Na Roki Allah Ya Ba Diyata Alkur’ani -Rabi’u Kakaki
…Na biya mata Umara Daga Imrana Abdullahi Wani daga cikin iyayen yaran da suka haddace Alkur’ani mai tsarki a makarantar Daru Sigaril HUFFAZ ya bayyana irin farin cikin da yake tare da shi kasancewar yarsa na daga cikin dalibai 37 mai suna Amina Rabi’u Kakaki. Alhaji Rabi’u Kakaki ya bayyana …
Read More »Muna Da Makarantar Koyar Da Marayu Kyauta A Kaduna – Abdul’azeez Kaka
Daga Imrana Abdullahi Abdul’azeez Abubakar da ake yi wa lakabi da Kaka, dan takarar majalisar Wakilai domin wakiltar al’ummar Karamar hukumar Kaduna ta Arewa ya bayyana cewa yaye daliban da aka yi wadanda suka haddace littafin Allah Alkur’ani mai girma abin a yaba ne ga wadanda suka yi wannan gagarumin …
Read More »Easter 2026 : Manna Group Appreciates Nigerians
Manna Group, the parent organization of Micromanna Limited, Manna Academy, and the Chima and Precious Nnaedozie Foundation, has extended its warmest greetings to Nigerians and the global Christian community in celebration of this year’s Easter. In a special Easter message released Saturday in Kaduna, the group’s CEO …
Read More »DARU SIGARIL HUFFAZ SUN YAYE MAHADDATA ALKUR’ANI 37 A KADUNA
Daga Imrana Abdullahi A ƙalla a yau ranar 4 ga watan Afrilu,2026 ne makarantar haddar Al- Kur’ani mai suna Daru Sigaril Huffaz, karkashin jagorancin Shaikh Abdulrahman Usman Zakariyya suka yaye dalibai wadanda suka haddace Alkur’ani mai girma su 37 a garin Kaduna. An dai yi gagarumin taron ne a dakin …
Read More »Jos Crisis: Gov. Ododo Orders Evacuation of Kogi Students
Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has directed the evacuation of Kogi students from the University of Jos, following the disruption of academic activities, with students ordered to vacate hostels and campuses over safety concerns. The directive comes amid heightened insecurity in parts of Plateau State, where …
Read More »Combating Climate Change: Kaduna Horticulturist Converts Desert to Forest Through Planting Millions of Trees Annually
Ibrahim Salihu is a young horticulturist from Kaduna State who is making remarkable strides in transforming arid and desert-prone areas into thriving green forests. Through the annual planting of millions of trees, he is actively combating desertification, deforestation, and the growing threats of climate change in Northern Nigeria. He …
Read More »Gwamna Lawal Ya Sake Lashe Lambar Yabo Ta Gwamnan Shekara A Landan
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu babbar karramawa a matakin ƙasa da ƙasa bayan da aka ba shi lambar yabo ta “Gwamnan Shekara” a bikin Fuskar Jagoranci a Afirka 2026, wato Face of Africa Leadership Award 2026, da aka gudanar a birnin Landan. Wannan karramawa ta fito ne daga …
Read More »
THESHIELD Garkuwa