Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya ta fara aikin sabunta birane kashi na daya a babban birnin jihar. Kashi na daya na aikin na garin shi ne hanyar da ta hada gidan gwamnati da titin Bello Bara’u, titin Tankin Ruwa, da tsohuwar hanyar kasuwa, …
Read More »Man’niru Jafaru: Yayi murabus daga Hidimar Masarautar Zazzau
Royalty Media Services sun hallara a ranar Litinin, biyo bayan takardar murabus da aka mika wa Masarautar Zazzau a ranar 29 ga Yuli, 2023. Tsoron Darakta janar na hukumar kula da ke kula da Zirga Zirgar Jiragen ruwa, a zamanin mulkin Janar Babangida tsakanin 1990 – 1993, tsohon hakimin Hanwa …
Read More »A Sama Wa Direbobi Hanyoyin Samun Sauki – Aliyu Tanimu Zariya
…Muna Faduwa A Sana’ar Tuki Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga Gwamnati da ta samar wa daukacin direbobi masu sana’ar tukin mota da hanyoyin samun saukin radadin cire tallafin Man fetur ta yadda rayuwar kowa za ta inganta. Alhaji Aliyu Tanimu Zariya, shugaba ne na kungiyar Direbobi ta kasa …
Read More »Cire Tallafin Mai: Mun Ajiye Tiriliyan Daya – Tinubu
Daga Imrana Abdullahi Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayuana cewa gwamnatin tarayya da ta cire tallafin man fetur ta samu nasarar samun kudi sama da Naira tiriliyan 1. Shugaban ya bayyana hakan ne a wani jawabi da aka watsa a fadin kasar a daren ranar Litinin. Ya ce kudaden, wadanda …
Read More »Network of Peace Journalists Calls for Peaceful Protest on August 3rd
In anticipation of the scheduled protest by the Nigeria Labour Congress (NLC) against the removal of fuel subsidy in the country on August 3rd, 2023, the Network of Peace Journalists (NPJ) under community initiative to promote peace CIPP has issued a formal call for a peaceful and orderly demonstration. …
Read More »Gwamnatin Katsina Za Ta Kafa Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin iharJ Katsina ta bayyana cewa tana shirin samar da ma’aikatar kula da harkokin tsaron cikin gida da za ta mayar da hankali wajen magance matsalolin tsaro da ke addabar jihar. Gwamna Dikko Umar Radda ya bayyana haka ne lokacin da ya karbi bakuncin wadanda suka sauya …
Read More »GOVERNOR UBA SANI APPOINTS HON. SALISU ISAH SOLE ADMINISTRATOR , BIRNIN GWARI LOCAL GOVERNMENT AND ABDULLAHI MUHAMMAD IBRAHIM CHAIRMAN FISCAL RESPONSIBILITY COMMISSION
The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani has approved the appointments of Hon. Salisu Isah and Abdullahi Muhammad Ibrahim as Sole Administrator, Birnin Gwari Local Government and Chairman Fiscal Responsibility Commission,respectively. Ina statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor …
Read More »We Will Massively Mobilize For Your Recall If Benue Zone C Is Shortchanged, Idoma
By; JACOB ONJEWU DICKSON Following a development that saw the Speaker of the Benue State House of Assembly, Hyacinth Dajoh on Thursday, refuse to make the commissioners designate submitted by Governor Hyacinth Alia known to the public, a pressure group, Congress of Idoma Media Practitioners has warned …
Read More »SHUGABAN KASA TINUBU ZAI YI WA AL’UMMAR KASA JAWABI DA KARFE 7 NA YAMMA
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar kasar a ranar Litinin, 31 ga Yuli, 2023 da karfe 7 na yamma. Bayanin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Dele Alake Mai bawa shugaban kasa shawara na musamman (Ayyuka na …
Read More »GWAMNATIN ADAMAWA TA SANAR DA DOKAR HANA FITA SA’O’I 24
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Adamawa Honarabul Ahmadu Umaru Fintiri ya kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a jihar, daga nan zuwa ranar Lahadi 30 ga Yuli, 2023. Wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na gwamnan, Humwashi Wonosikou, ya fitar a ranar Lahadi, ta ce dokar hana fita …
Read More »