….Arrangements have been concluded for the commencement of Manpower Audit and Verification exercise scheduled for tomorrow, Monday, the tenth of July, this year. In a statement signed by Hassan Muhammad Tukur Spokesperson of the committee For the Chairman of the committee Sunday 9/07/2023 made available to news men revealed …
Read More »Dokar Haramta Yin Achaba Da Babura Ko Keke – Napep Bayna Karfe Tara Na Dare Na Nan Daram
Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kwara, Ebunoluwarotimi Adelesi, ya bayar da wata tunatarwa ga masu sana’ar yin okada da masu tuka Keke mai kafa uku a jihar cewa dokar hana gudanar da ayyukansu tsakanin karfe 9 na Dare zuwa karfe 6 na safe na ci gaba da aiki …
Read More »Lalubo Hanyoyin Samun Saukin Radadin Cire Tallafin Mai Da Jama’a Ke Ciki – Gambo Tuge
Daga Imrana Abdullahi Kwamared Gambo Ibrahin Tuge mai binciken kudi ne a matakin kasa na kungiyar direbobin Tankar Mai wato masu dakon man fetur ya yi kira da babbar murya ga Gwamnatin tarayya da a hanzarta lalubo wa al’ummar Najeriya da hanyoyin da za su samu saukin radadin cire tallafin …
Read More »REMOVAL OF OIL SUPPORT; IN SEARCH OF PEOPLE’S EASY LIFE – AMINU IBRAHIM
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria Aminu Ibrahim is the head of A S Goronyo in Keke-Napep, he explained the issue of fuel subsidy that at the moment everyone sees it as an important matter to help everyone so find ways for the people to get relief. Yes, we are …
Read More »JAMI’A TA TABBATA A FUNTUWA – HONARABUL ABUBAKAR DANDUME
DAGA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Abubakar Muhammad dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume ya bayar da tabbacin cewa batun da ake yi na jami’ar kimiyyar kiwon lafiya da Gwamnatin tarayya ta kirkira tabbas an kammala magana za ta zauna a Funtuwa don haka kowa ya …
Read More »Stop indiscriminate littering the environment with solid waste to avert flood disaster and water borne diseases in communities – scientist warn citizens .
Science -climatologist from college of health science and technology, and the Director African climate reporters Comrade Nurudden Bello has warned citizens to as a matter of urgency stop indiscriminate littering the environment with solid waste, in order to avert food disasters and the spread of water borne diseases in …
Read More »Domin daidaito, adalci, Gwamna Radda ya amince da Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Tarayya da ta kasance a Funtua
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya karbi bakuncin tawagar hadin gwiwar al’ummar Funtua (Community-based Organisation) domin ziyara ta musamman a ranar Laraba, 5 ga watan Yuli, 2023, a masaukin Gwamnan Jihar Katsina dake Birnin Tarayya Abuja. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da …
Read More »MUN YI Allah wadai da SANARWA DA SHUGABAN MAJALISAR DATTAWA YA YI – ATIKU MUHAMMAD YABO
….TAMBUWAL A MATSAYIN MAI KISHIN KASA Najeriya a matsayin babbar kasa a duniya da mutanen da ke zaune a jamhuriyar kowa yake alfahari da cewa shi ba cima zaune bane kuma kowa na fatan ya rike ra’ayinsa domin samun abin da zai amfana shi tare da bayan da zai bari …
Read More »We Commends Gov Uba Sani Efforts – Hon Haske
By Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria Hon Ibrahim Shehu Haske, a prominent politician and Director Research planning and strategy Kaduna state All progressive congress , APC revealed that they must commend the efforts of Gov Uba Sani in moving Kaduna state forward in just one month of …
Read More »The Katsina Izalah Eye Foundation Has Successfully completed Eye Surgical Operations on 51 Eye Patients In The State.
The Chairman of the Foundation, Alhaji Ibrahim Dabo Bujawa disclosed this shortly at the end of the exercise carried out at Katsina Eye centre located at old market, Katsina. In a statement Signed by Hassan Muhammad TukurPublic Relations Officer-PRO Katsina Izalah Eye Foundation and made available to …
Read More »